Ahmad Yusuf
10870 articles published since 01 Mar 2021
10870 articles published since 01 Mar 2021
Mambobin APC sun gudanar da zanga zangar lumana a zauren Majalisar Dokokin jihar Legas, sun buƙaci a sauke shugaban jam'iyya na jihar, Cornelius Ojelabi.
Masu ruwa da tsaki a al'ummar Arewa maso Yamma sun miƙawa kwamitin Majalisar Dattawa buƙatarsu ta ƙara kirkiro sababbin jihohi takwas a yankinsu.
Rundunar ƴan sanda ta cafke wata amarya da ba ta wuce watanni ɓiyar da aure ba bisa laifin garkuwa da kanta a jihar Delta, ta ce bashi ta ci lokacin aurenta.
Gwamnatin jihar Katsina ta musanta rahotanni taɓarɓarewar tsaro da ake yaɗawa a kafafen sada zumunta, ta ce daga zuwan Dikko zuwa yau, an samu sauƙi sosai.
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin jaridu, Abdulaziz Abdulaziz ya musanta zargin cewa gwamnatin Tinubu tana nunawa Arewa wariya wajen ayyuka.
Tsohon kakakin shugaban ƙasa, Garba Shehu ya bayyana cewa marigayi Muhammadu Buhari yana da likitocina Najeriya kuma bai raina kwarewarsu ba kamar yadda ake tunani.
Yan sanda sun tabbatar da kama wani matashi dan shekara 31 da ya tono gawar kakarsa domin ya yi tsafin da Boka ya ba shi tabbacin zai samu kuɗi a jihar Neja.
A watan Yulin 2025, sarakuna uku daga jihohi daban daban a Najeriya sun riga mu gidan gaskiya, ɗaya daga ciki shi ne Sarkin Gusau, Ibrahim Bello.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose ya bayyana cewa babu wanda zai iya kayar da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da zaɓen 2027, ya ce Peter Obi zai zo na 2.
Ahmad Yusuf
Samu kari