- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Wani mai saida kayan marmari ne yace bazai karbi sabon kudin da CBN, ya fito da shi ba ba, sabida yana zargin wannan kudin na jabu ne ba mai kyau ba ne jabu ne.
wani magidanci ya maka matarsa a wajen cajin ofis din 'yan sanda kan yadda matar taka kasa bayanin wasu miliyan biyar da ya bata dan fara kasuwancin sai da giya
Dan takarar shugaban kasa na PDP Atiku yace inde 'yan kabilar Igbo na son su sami shugaban kasa to ya kamata ace sun zabeni, domin nine zai share musu hawaye
bayan hukuncin da koton shari'ar musulunci ta yankewa ABdul-jabbar Nasiru Kabara, dalibansa sun magantu kan lamarin suna masu cewa basu amince da wannan batu ba
Yanzu-Yanzu: Jami'an Rundunar Tsaron Farin Kaya Sunyi Gaba Da Babba Dalibin Abdul-Jabbar Da Da kanninsa kamar yadda wakilin legit ya tabbatar da kamun da akai
majalissar dattijai ta digawa babban bankin kasa aya kan batun tsarin cire wasu kudade da yan NIgeria zasu fara yi, wanda ya kayyade musu adadin a rana da sati
wata kotu ta tabbatarwa da babban bankin kasa CBn kan ya cigaba da gudanar da tsarinsa na yunkurin taikaita yawan kudin da mutum zai cira a banki ko a injin ATM
Yau ne aka zo karshen shari'ar da ake gudanarwa tsakanin gwamnatin kano da shehin malamin addinin Islaman nan wato Abdul-Jabbar Nasiru kan zargin zagin ma'aiki
Jama'a da dama a Najeriya sun bayyana halin da suka shiga da kuma abin da suke cewa bayan da aka yankewa Sheikh Abduljabbar hukuncin kisa ta hanyar rataya.
AbdulRahman Rashida
Samu kari