- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Duk da banbancin shekaru 60 dake tsakaninsu, wani matashi dan shekara 25 ya shiga rumbun soyayya da wata tsohuwa yar shekara 85 mai suna Thereza. Thereza da Muy
Wata mata ce ta kulunbala ta sanar da mijinta cewa 'ya'yan da yake daukar nauyin dawainiyarsu ba 'ya'yansa bane.Hakan yasa ya fadi ya samu bugun zuciya nan take
wata mata a wani bidiyo da jaridar Punch suka wallafa ya nuna yadda wata mata mai sai da abinci ta ki karbar sabbin takardun kudi tana mai cewa kudin jabu ne
Taron daurin aure ya rincabe da rikici sakamakon fadan da ya kaure tsakanin amarya da ango a nahiyar Asiya ana tsaka da gudanar da taro, ta maresa shima ya rama
Jam'iyyar PDP tana jimamin rashin magoya baya, yayin da jam'iyyar APC kuwa ke murna tare da farin ciki sabvida samun karin magoya baya a cikinta gabanin zaben
Hukumar kula da masu bautar kasa ta gargadi membobinta kan satar akwati, ko kuma gudanar da duk wani aiki da zaisa ace sun yi rashin gaskiya yayin zabe 2023
gwamnatin tarayya ta ce zata sa ido kan ma'aikatan da da basa zuwa aiki ko kuma suke wa aikin sa ruwan tsutsaye, hakan ya fito ne ta bakin Folashade Yemi-Esan
gwamna Abdullahi Ganduje yace yana nan kan bakarsa na tabbatar da hukuncin da kotu ta yankewa Abdul-Jabbar na kisa ta hanyar rataya, ya tabbatar da maganarsa
Wani mai saida kayan marmari ne yace bazai karbi sabon kudin da CBN, ya fito da shi ba ba, sabida yana zargin wannan kudin na jabu ne ba mai kyau ba ne jabu ne.
AbdulRahman Rashida
Samu kari