Abdullahi Abubakar
7393 articles published since 28 Afi 2023
7393 articles published since 28 Afi 2023
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya nuna damuwa kan yadda fadace-fadacen ƴan daba ke kara ƙamari a jihar inda ya ce ya san wadanda ke daukar nauyinsu.
Bayan shan suka, fitaccen lauya a Kano, Abba Hikima ya wallafa wata hira da Farfesa Mamman Yusufari SAN inda lauyan ya tabbatar da abin da Hikima ya fada.
Gwamnatin jihar Lagos ta tabbatar da mutuwar mutane 24 da kwantar da wasu 34 a jihar bayan sun kamu da cutar kwalara saboda kwankwaɗar kunun aya.
Jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta zargi APC da neman kawo rudani a rigimar sarauta a jihar Kano domin kwace mulkin jihar karfi da yaji kuma ta kowace hanya.
Mai gadi da ke rike da makullin Ka'abah, Dakta Saleh Bin Zain Al-Shaibi ya rasu da safiyar yau Asabar inda aka yi sallar jana'izarsa a Masallacin Harami.
Yayin da ake ci gaba da dambarwa kan masarautun Kano, Farfesa Farooq Kperogi ya yi tsokaci kan lamarin inda ya bukaci Abba Kabir ya guji rushe fadar Nassarawa.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya sallami shugaban Majalisar sarakunan gargajiya a jihar, Chidi Awuse inda ya maye gurbinsa da Eze Chike Worlu Wodo.
Fitaccen lauya a jihar Kano, Abba Hikima ya bayyana sahihin sarkin Kano bayan hukuncin Babbar Kotun Tarayya kan sarautar da aka yanke a jiya Alhamis.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya yi magana kan siyasar uban gida da aje yi a Najeriya inda ya bayyana matsayarsa kan haka.
Abdullahi Abubakar
Samu kari