Jihar Zamfara
'Yan bindiga sun yi amai sun lashe, sun zaftare kuɗin fansar da suka nema domin sako mutum 85 da suka sace a jihar Zamfara. Sun ce duk mutum 1 a basu N20,000.
Rahotanni sun fito da ke nuna cewa wasu miyagun yan bindiga sun kai mummunan hari wasu garuruwa a jihohin Zamfara da Katsina inda suka sace mutane a kalla 100.
Rahotanni daga jihar Zamfara na nuna cewa 'yan ta'adda sun tarkata matasa maza da mata da suka shiga jeji yo itace, sun yi garkuwa da su ranar Jumu'an nan.
An kalubalanci CBN a kan batun canza kudi, Bello Matawalle ya fito fili ya na cewa sukar canjin takardun kudi da aka yi gabanin zaben bana ya jawo aka doke shi.
Rahotanni sun nuna cewa an kara girke jami'an tsaro a gidajen kwanan ɗaliban jami'ar tarayya Gusau, jihar Zamfara bayan abinda ya faru na sace ɗalibai mata 2.
Yadda Zamfara da Legas Suka ja Ragamar Jihohin Najeriya Wajen Dogaro da Kai Hukumar Tace Jihohin Sune Sune Akan Gaba Wajen Samar Da Kudaden Shiga Na Cikin Gida
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun sace daliban jami'a guda biyu a jihar Zamfara, inda suka kutsagidan kwanan dalibai don aikata wannan mummunan barna da suka yi.
Matawalle Ya Bayyana Yadda Gwamnatin Tarayya ta Hukunta El-rufai, Ganduje Dashi Kansa Saboda Wani Dalili Guda a zaben Gwamna ulogan Gwamnatin Tarayya Suka n
Kwanakin baya aka dauke wani Mai ba Gwamnan Zamfara shawara a kan siyasa. A makon nan Ibrahim Ma’aji ya kubuta daga hannun ‘yan bindiga bayan an biya kudi
Jihar Zamfara
Samu kari