Kudu maso gabashin Najeriya
Rigimar cikin gida a PDP ta kara ƙamari yayin da shugabannin gunduma suka sanar da korar mataimakin shugaban jam'iyya na Kusu maso Gabas, Ali Odefa.
Gwamna Adeleke ya ba da umarnin yin afuwa ga saurayi dan shekara 17 da aka yanke wa hukuncin kisa kan satar kaza, ya ce lamarin yana samun kulawar kai tsaye.
Gwamnonin Najeriya 32 sun shirya kashe Naira tiriliyan 22 a shekarar 2025 mai zuwa. A cikin kasafin da suka gabatar, gwamnonin sun yi bayanin yadda za a kashe kudin.
Dattawan Igbo sun jaddada bukatar kafa jihar Anioma a shiyyar Kudu maso Gabas, suna masu kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya dauki matakin tabbatar da hakan.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya ce mahaifinsa na fuskanci tsana, hassada da tsangwama a kauyensu sabida Allah ya masa arziki lokaci guda.
Akwai wasu fitattun fina finan Nollywood da ya kamata ku kalla a watan nan na Disamba domin samu nishadi a yayin da ake bukukuwan Kirsimeti a fadin duniya.
Alkalai a jihar Cross River sun shiga yajin aiki saboda rashin cika musu bukatu. Alakalan sun dakatar da dukkanin ayyuka har sai an magance matsalolinsu.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani Fasto a Anambra, Godwin Okpala ya bace yayin da yake kan hanyar zuwa garin Umuchu da ke jihar a Kudancin Najeriya.
Mahaifin Gwamna Francis Ogbonna Nwifuru na jihar Ebonyi, Eze Ezekiel Nwifuru Nwankpuya samu sarauta a yankin Oferekpe da ke karamar hukumar Izzi.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari