Kudu maso gabashin Najeriya
Matar Benjamin Ezemma ta roƙi jami'an tsaro su gano mijinta da aka sace a Anambra, tana nuna damuwa game da yadda ake gudanar da bincike kan batansa.
Gwamnan Anambra, Soludo, ya kaddamar da rundunar tsaro ta "Udo Ga-Achi" tare da bayar da kyautar Naira miliyan 5 ga masu bayar da bayanai kan 'yan ta'adda.
Rahotanni sun tabbatar da cewa uwargidan tsohon gwamnan farko na jihar Delta, Olorogun Felix Ibru ta riga mu gidan gaskiya a birnin London da ke Burtaniya.
Majalisar dokokin Legas ta tsige Mudashiru Obasa saboda zargin rashin ɗa'a. Legit Hausa ta jero shugabannin majalisar jihohi da aka taba tsigewa.
Gwamnan Ondo ya ayyana ranar hutu don zaben kananan hukumomi, yayin da PDP ta janye saboda rashin amincewa da hukumar ODIEC. ‘Yan sanda sun takaita zirga-zirga.
Popoola Joshua, tsohon ɗan takarar NNPP a Oyo, ya koma APC don ƙarfafa jam’iyyar. Tuni Ganduje ya umarci APC ta yi tsare-tsare domin karɓar mulki daga PDP.
Gwamnonin Najeriya sun yi watsi da ƙarin VAT, sun gabatar da sabuwar hanyar rabon haraji don tabbatar da daidaito da kare talakawa, da goyon bayan ci gaban harajin.
Jihohin Kudu maso Yamma na tunkarar barazanar tsaro daga ‘yan bindiga da mayakan ISWAP yayin da DSS ta kama mutum 10 da ake zargi da ta’addanci a shiyyar.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Ebonyi ta zaɓi Chidiebere Egwu a matsayin wanda zai maye gurbin mataimakin shugabanta na dhiyyar Kudu maso Gabas, Ali Odefa.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari