Kudu maso gabashin Najeriya
Turmutsitsin Anambra ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 22. Wadanda suka samu raunuka suna kwance a asibiti yayin da ake bincike kan yadda hakan ta faru.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya amince da ba sarakunan gargajiya N250,000 duk wata domin taimaka musu wurin gudanar da ayyukansu da dakile matsalolin tsaro.
Mutum 27 sun mutu a turereniya yayin rabon shinkafa a Okija, Anambra. Ganau sun bayyana yadda kyakkyawan niyya ya koma masifa, bayan mutane sun rasa rayuka.
Majalisar Anambra ta amince da kasafin kudin 2025 na N607bn, wanda ke kunshe da kashi 23 na gudanarwa da kashi 77 na manyan ayyuka. An yabawa Gwamna Suludo.
Rigimar cikin gida a PDP ta kara ƙamari yayin da shugabannin gunduma suka sanar da korar mataimakin shugaban jam'iyya na Kusu maso Gabas, Ali Odefa.
Gwamna Adeleke ya ba da umarnin yin afuwa ga saurayi dan shekara 17 da aka yanke wa hukuncin kisa kan satar kaza, ya ce lamarin yana samun kulawar kai tsaye.
Gwamnonin Najeriya 32 sun shirya kashe Naira tiriliyan 22 a shekarar 2025 mai zuwa. A cikin kasafin da suka gabatar, gwamnonin sun yi bayanin yadda za a kashe kudin.
Dattawan Igbo sun jaddada bukatar kafa jihar Anioma a shiyyar Kudu maso Gabas, suna masu kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya dauki matakin tabbatar da hakan.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya ce mahaifinsa na fuskanci tsana, hassada da tsangwama a kauyensu sabida Allah ya masa arziki lokaci guda.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari