Jihar Sokoto
Gabannin babban zaben Najeriya na 2023 mai zuwa, an kaddamar da kwamitin yakin neman zaben jam'iyyar APC a jihar Sokoto a ranar Alhamis, 19 ga watan Janairu.
Mai alfarma sarkin musulmi, Alhaji Muhammadu Sa'ad Abubakar ya bukaci babban bankin Najeriya, CBN, ta tsawaita wa'adin dena amfani da tsaffin takardun naira.
Mai alfarma Sarkin Musulmi kuma shugaban majalisar koli ta shari'ar Musulunci a Najeriya, Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya bukaci yan Najeriya su yi tunani sosai.
Mamba mai wakiltar mazabar karamar hukumar Rabah a majalisar dokokin jihar Dakkwato, Abdullahi Zakari, yace Sojojin Najeriya sun halaka daruruwan yan bindiga.
Wasu miyagun 'yan ta'adda sun kutsa yankuna biyu na karamar hukumar Denge Shuni da ke jihar Sokoto. An gano cewa basu illata kowa ba amma sun kwashe dabbobi.
Dan takarar gwamnan APC a jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya yi watsi da rade-radin da ke yawo cewa hukumar ICPC ta kama shi kafin daga bisani ta sako shi.
Wani dan takarar gwamnan jam'iyyar APC ya bayyana sauya sheka zuwa PDP saboda wasu dalilai da ba a bayyana ba. Gwamnan PDP ya yi masa tarba mai kyau a jihar.
Faruk Malami Yabo ya nemi takarar tikitin gwamna na jam’iyyar All Progressive Congress (APC), a yayin zaben fidda gwani kafin ya bar wajen kan zargin magudi.
Gwamnan jihar Sakkwato Aminu Tambuwal, ya yi Alla-wadai da kai masa hari, yace ba zai lamurci wasu tsiraru su cakuda dan zaman lafiyan da Sakkwato ke da shi ba
Jihar Sokoto
Samu kari