Jihar Sokoto
Kungiyar yan kasuwar arewa ta bayyana goyon bayanta ga umurnin da Gwamna Bello Matawalle na Jihar Zamfara ya bada na kama wadanda ke kin karbar tsaffin naira.
Shugaba Muhammadu Buhari yayi kira ga 'yan Najeriya da su zabi Bola Ahmed Tinubu saboda ya matukar fahimtar matsalolin Najeriya kuma zai iyaa magannnce su.
Jarman Sokoto, Alhaji Umarun Kwabo tare da tsaffin kwamishanonin jam'iyyar PDP biyu da kuma hadiman gwamna Aminu Waziri Tambuwal 127 sun koma jam'iyyar APC.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ya bayyana abin da yake so daga sarkin Musulmi na goyon baya, sarkin ya bayyanar masa komai.
Mai girma shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa ya shiga jirgin tallata Bola Ahmed Tinubu ne saboda abokantaka da wasu abubuwa guda biyu.
Jirgin yakin neman shugaban kasan jam'iyyar All Progressives COngress APC Tinubu ya dira cibiyar daular Usmaniyya, watau jihar Sakkwaton Shehu a yau Alhamis.
Yayin da ake yada yadda mataimakin gwamnan jihar Sokoto ya bar PDP, hadiminsa ya yi bayanin gaskiyar abin da ya faru, ya ce bai bar jam'iyyar PDP ta har yanzu.
Rundunar 'yan sandan jihar Sokoto sun tabbatar da cafke wasu 'yan daban siyasa har su 10 a yankunan Kangiwa Square da Hubbare a jihar. An aika su magarkama.
Allah ya yiwa mai bada shawara ta musamman ga gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziiri Tambuwal, kan harkar ilimin mata, Hajiya Maina Aisha rasuwa yau Talata, 31.
Jihar Sokoto
Samu kari