Siyasar Najeriya
Wasu zababbun ‘Yan Majalisa za su yi wa Jam’iyya bore, akwai Sanatocin Arewa da suke bin bayan Orji Uzor Kalu da Abdulaziz Yari maimakon Akpabio/Barau Jibrin.
Zaɓabɓen shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya taya gwamna Ademola Adeleke, na Osun, murnar nasarar da ya samu a kotun ƙoli, kan shari'ar zaɓen gwamna.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) da Bola Tinubu sun nuna goyon bayan su ga sanata Godswill Akpabio ya zama shugaban majalisar dattawa, saboda dalilai 2
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, yankin Kudu maso Yamma, Hon. Olasoji Adagunodo. Olasoji ya mutu ne a ƙasar Amurka.
Dahiru Buba, mutumin da ya yi tattaki a shekarar 2015 daga Gombe zuwa Abuja domin taya Buhari murnar nasarar lashe zaben da ya yi ya ce ko kadan bai yi nadamar
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya yi jawabi a karon farko kan nasarar da ya samu a kotun ƙoli, ya buƙaci Oyetola da jam'iyyar APC, su ba shi haɗin kai.
Yayin da APC ke tsammanin ta kawo karshe tseren kujerar kakakin majalisar wakilai, ga dukkan alamu wata sabuwar wuta ce ta kama tsakanin 'ya'yan APC mai mulki.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya buƙaci al'ummar jihar Osun da su ba gwamnan jihar, Ademola Adeleke, dukkanin haɗin kan da ya ke buƙata domin cigaban jihar.
Wani babban jigon jam'iyyar APC, Chief Tony Okocha, yace zasu yi maraba da gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, idan har ya yanke sauya sheka daga jam'iyyar PDP.
Siyasar Najeriya
Samu kari