Siyasar Najeriya
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta aike da muhimmin garhaɗi ga dhugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje.
Malaman addinin musulunci a jihar Legas, sun koka kan yadda gwamnan jihar Sanwo-Olu, ya mayar da musulmai a jihar saniyar ware ta hanyar ƙin ba su kwamishinoni.
Majalisar dattawa ta bayyana cewa akwai yiwuwar ƙila ta sake gayyatar Nasir El-Rufai da sauran ministoci biyu da ba a amince da su ba, don sake tantance su.
Hargitsi ya ɓarke a majalisar dattawa a tsakanin sanatoci lokacin da majalisar ke tantance Festus Keyamo domin zama minista a gwamnatin Shugaba Bola Tinibu.
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana dalilin da ya sanya Shugaba Tinubu bai naɗa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso muƙamin minista ba.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta dakatar da sakatarenta na ƙasa, Oladipupo Olayokun, daga kan muƙaminsa bisa wasu tuhume-tuhume da take yi masa.
Wata jami'ar soja ta hallaka wani jami'in da ke gaba da ita a wurin aiki bayan da rikici ya barke a wani wuri. An bayyana yadda lamarin ya faru a jihar Arewaci.
Kasar China ta bayyana sabuwar dokar da za ta fara hana mutane amfani da kafafen yanar gizo cikin dare saboda wasu abubuwan da ta yi la'akari dasu wajen rayuwa.
Akwai wasu kasashen Afrika da suka sha fama da shugabanninsu, duk da kuwa ana ci gaba da tafiya kan tafarkin dimokradiyya a wannan karo. Ga nan wasu kasashen.
Siyasar Najeriya
Samu kari