Siyasar Najeriya
An samu labarin yadda babban bankin Najeriya ya bayyana cewa, zai kunyata bankunan da ke harkallar Forex a Najeriya duk da matsalar da ake ciki a halin yanzu.
Tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ya yi muhimmin kira ga kiristoci da su shiga a dama da su cikin harkokin siyasa domin tsaftace harkar zaɓe a ƙasar nan.
A wani lissafin siyasa gwamnan jihar Imo ya aje mataimakinsa na yanzu a gefe guda inda ya nemo mace a matsayin abokiyar takararsa a zaɓen gwamnan da ke tafe.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, akwai batu a kasa yayin da majalisar ECOWAS ta dare gida biyu kan abin da ya kamata a yiwa sojojin Nijar a halin yanzu.
A halin da ake ciki, an bayyana yanayin da hambararren shugaban Nijar ke ciki bayan da ake ci gaba da tsare shi a hannun sojin kasar da ke makwabataka da mu.
An yada labarin da ke cewa, Uba Sani ya yiwa El-Rufai tuggu wurin shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da kuma wanda zai maye gurbinsa kamar yadda dai ya bayyana.
Fasto Boma ya bayyana cewa idan ƴan Najeriya waɗanda ba sa farin ciki da ganin Shugaba Tinubu suka ci gaba da caccakarsa, lallai zai kammala wa'adin mulkinsa.
Yayin da ake ci gaba da kai ruwa rana game da abin da ke faruwa a Nijar da kuma yadda sojojin kasar suka ki mika mulki ga Muhammad Bazoum, Izala ta fara shiga.
Sabon takaddama ya kunno kai a APC reshen jihar Neja inda sakataren jam'iyyar da mataimakin shugabanta suka yi murabus kwanaki bayan shugabanta ya yi murabus.
Siyasar Najeriya
Samu kari