Siyasar Najeriya
Wasu 'yan jam'iyyun adawa a Najeriya za su iya samun nasarar shiga a dama dasu a mulkin zababben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu saboda wasu dalilai a kasa.
Dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa, zai kawo shaidu sama da 100 domin tabbatar da cewa Tinubu bai lashe zaben shugaban kasa ba.
Mai alfarma sarkin Musulmai a Najeriya, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya roki ɗaukacin 'yan Najeriya su jingine banbanci su baiwa sabuwar gwamnati goyon baya.
Mataimakin kakakin jam'iyyar APC na ƙasa, Murtala Yakubu Ajaka, ya yi murabus daga kan mukaminsa bayan ya fice daga jam'iyyar. Murtala ya koma jam'iyyar SDP.
Zababben gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya ce yana aiki a gabansa a matsayin na Sanatan Kaduna ta tsakiya shiyasa bai yi murnar samun nasarar zaɓe ba.
Ahmed Idris Wasr, ɗaya daga cikin yan takarar kakakin majalisar wakilan da ke shirin gwabzawa da wanda Tinubu ke so, ya ce bai janye wa kowa takara ba har yau.
Babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin Kano, ta musanta soke tikitin takarar zababben gwamnan jihar Abia, Dr Alex Otti. Kotun tace ba ta da hurumin yin hakan
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya bayyana irin yadda Abdulrasheed Bawa, ke shiga harkokin cin hanci da rashawa, ya ce ya taba neman ya ba hi wasu kudi.
Bayanan da ke fitowa daga makusantan zababɓen shugaban ƙasa sun nuna cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu zai dawo gida Najeriya ranar Lahadi mai zuwa 21 ga wata.
Siyasar Najeriya
Samu kari