Siyasar Najeriya
Shaidan da jam'iyyar PDP da ɗan takararta, Isah Muhammad Ashiru Kudan, suka gabatar a gaban kotun zaɓe ya kiɗime inda ya yi magana daga baya ya zo ya warwareta.
Lanre Isa-Onilu ya fadi dalilin da ya jawo Abdullahi Adamu ya rasa kujerarsa a APC tun daga gaza cigaba da sasanta ‘yan jam’iyya zuwa rikici da shugaban kasa
Wasu alamu masu karfi da suka bayyana da yammacin ranar Laraba da muke ciki sun nuna Ganduje ne shugaba Bola Tinubu ya fi aminta ya karɓi ragamar APC ta ƙasa.
Awanni 48 bayan samun sauyin shugabanci a APC, Kwamitin NWC ya shirya zama da gwamnonin jam'iyya mai mulki kan muhimman abubuwan da suka faru a cikin gida.
Fitaccen mawakin nan na Najeriya, Ayo Ibrahim Balogun, wanda aka fi sani da Wizkid, ya bayyana dalilin da ya sa ba ya tsoma baki a harkokin siyasar Najeriya.
Hukumar zabe INEC ta gaza kare nasarar da gwamnan jihar Enugu, Peter Mbah, ya samu a babban zaben gwamna ranar 18 ga watan Maris, a gaban kotun ƙarar zabe.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta mayar da martani kan zargin cewa Shugaba Tinubu ya kira alƙalin alƙalai na ƙasa kan shari'ar zaɓen shugaban ƙasa.
Mai girma gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Raɗda ya karbi bakuncin tsohon gwamnan jihar, Ibrahim Shehu Shema a gidan gwamnati da ke cikin birnin Katsina.
Majalisar dattawan Najeriya za ta karanto jerin sunayen ministocin Shugaba Bola Tinubu a yau Laraba, 19 ga watan Yuli bayan an kwashe dogon lokaci ana jira.
Siyasar Najeriya
Samu kari