Siyasar Najeriya
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) da ƴar takararta a zaɓen gwamnan jihar Adamawa, Aisha Binani za su ɗaukaka ƙara kan hukuncin kotun zaɓe.
Fasto Kingleo David Elijah ya bayyana cewa ya hango za a cigaba da hantarar kotun ƙoli kan hukuncin da ta yanke na tabbatar da nasarar Shugaba Bola Tinubu.
Kungiyar yakin neman zaben jam’iyyar LP ta yi watsi da ikirarin cewa dan takararta na shugaban kasa, Peter Obi, ya shiga yar buya bayan hukuncin kotun koli.
Primate Elijah Babatunde Ayodele ya bukaci Peter Gregory Obi da ya manta da batun zama shugaban kasar Najeriya a babban zaben kasar mai zuwa na 2027.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya sake samun sakon taya murna daga bangaren jam’iyyar LP da Lamidi Apapa ke jagoranta. Ya yi ba’a ga dan takararsu, Peter Obi.
Rahoton da muke samu daga jihar Adamawa ya bayyana yadda kotun sauraran kararrakin zabe ta yanke hukunci kan karar da aka shigar game da makomai Adamawa.
Tsohon ministan sufuri a ƙarƙashin gwamnatin tsohon Shugaba Buhari, Rotimi Amaechi, ya yi magana a karon farko bayan Shugaba Tinubu ya yi nasara a kotun ƙoli.
Babbar Kotun tarayya mai zama a Abujata fatattaki ƙarar da Aishatu Binani, yar takarar gwamnan APC ta nemi dakatar da hukunta kwamishinan zaben Adamawa.
Lauya mai fafutukar kare hakƙin dan adam a Najeriya, Femi Falana (SAN) ya ce bau kamata a ce shari'a ce zafa warware asalin wanda ya lashe zabe ba a Najeriya.
Siyasar Najeriya
Samu kari