Siyasar Najeriya
Wata kafar labarai, Igbo Times Magazine, ta wallafa wani labari da ke ikirarin cewa Shugaban Kasa Tinubu ya yi umurnin dakatar da kotunan zaben shugaban kasa.
Kungiyar SERAP ta bayyana cewa za ta shigar da shugaban majalisar datra ƙara a gaban kotu bisa kalaman da ya yi na ba sanatovi kuɗin shaƙatawa a zaman majalisa.
A sakamakon mukami da karin wahala da aka ba Hon. Hajara Wanka ta jefa kafa daya a cikin ofishin Kwamishina a jihar Bauchi, ta bar Majalisar NWC a PDP a .Bauchi
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta aike da muhimmin garhaɗi ga dhugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje.
Malaman addinin musulunci a jihar Legas, sun koka kan yadda gwamnan jihar Sanwo-Olu, ya mayar da musulmai a jihar saniyar ware ta hanyar ƙin ba su kwamishinoni.
Majalisar dattawa ta bayyana cewa akwai yiwuwar ƙila ta sake gayyatar Nasir El-Rufai da sauran ministoci biyu da ba a amince da su ba, don sake tantance su.
Hargitsi ya ɓarke a majalisar dattawa a tsakanin sanatoci lokacin da majalisar ke tantance Festus Keyamo domin zama minista a gwamnatin Shugaba Bola Tinibu.
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana dalilin da ya sanya Shugaba Tinubu bai naɗa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso muƙamin minista ba.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta dakatar da sakatarenta na ƙasa, Oladipupo Olayokun, daga kan muƙaminsa bisa wasu tuhume-tuhume da take yi masa.
Siyasar Najeriya
Samu kari