Siyasar Najeriya
Shugaban majalisar dokokin jihar Filato, Dewan, ya ce a yanzu ba zai rantsar da ƴan majalisa 16 da kotun ɗaukaka ƙara ta bai wa nasara ba saboda abu 1.
Wani sojan baka a siyasar Kano, Dan Bilki Kwamanda, ya ce nan ba da dadewa ba za su kawo karshen siyasar jagoran NNPP, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso..
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta bankado wani shiri na hargitsa zaben cike gurbi da za a gudanar a watan Faburairu da sauran zabuka a kasar.
Mamban majalisar dokokin jihar Ogun ya bayyana asalin dalilin tsige kakakin majalisar daga mukaminsa, ya ce shi kaɗai ke kashe kuɗin da aka ware wa majalisa.
Wata babbar kotu mai zamanta a jihar Rivers ta dauki mataki kan karar da aka shigar a gabanta ana kalubalantar yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Wike da Fubara.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya sha alwashin cewa jam'iyyar za ta lashe dukkan zabukan cike gurbi da za a yi a fadin kasar nan.
Mambobin Majalisar jihar Ogun sun tsige kakakin Majalisar, Kunle Oluomo kan badakalar makudan kudade da mulkin kama-karya, sun zabi sabon shugaba.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP za ta ƙara fuskantar shari'a a gaban kotu kan rashin shirya taron majalisar zartarwa NEC na kasa tun bayan babban zaben 2023.
Rahoto ya bayyana cewa rundunar ƴan saɓda ta ƙara tsaurara matakan tsaro a majalisar dokokin Filato yayin da korarrun ƴan majalisa ke neman tada rigima yau.
Siyasar Najeriya
Samu kari