Siyasar Najeriya
Olumide Akpata, dan takarar Labour a zaben gwamnan Edo a 2024, ya bayyana matakin da ya dauka na kin kalubalantar sakamakon zaben da aka kammala kwanan nan a kotun.
PDP ta kammala shirin kashe wutar rikicin shugabanci a karshen Oktoban nan. majalisar NEC za ta sauke daukacin shugabannin jam’iyyar PDP kafin labari ya canza.
Tsohon gwamnan Ekiti bai da matsala idan rikicin cikin gidan jam’iyyar adawa ta PDP ta kashe kowa. Ayo Fayose ya koma ‘dan kallo yayin da ake yaki a jam'iyya.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya a majalisar wakilai ta 8, Sanata Shehu Sani, ya ce akwai rikice-rikice guda shida a Najeriya da aka barwa Allah ya magance da kansa.
Akwai ‘yan gidan Olusegun Obasanjo da Bola Tinubu da ke siyasa. Rabiu Kwankwaso ya bi sahun Yar’adua, Saraki, Ibrahim Waziri domin akwai ‘yan siyasa a cikin jininsa
An kawo jerin mutanen gida guda da suka yi siyasa tare lokaci daya. Alal misali Rabiu Kwankwaso ya na da kani wanda ya taba zama shugaban Matasan Kwankwasiyya.
Tsohon mai magana da yawun shugaban kasa, Dakta Doyin Okupe ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu ya je Birtaniya domin hana ƴan siyasa tsoma baki a sauya ministoci.
Kwamitin gudanarwa na PDP ya danatar da sakataren yada labaran jam’iyyar na kasa, Debo Ologunagba da babban mai ba jam'iyyar shawara kan harkokin shari'a.
Tsagin kwamitin ayyukan PDP na kasa ya sanar da dakatar da shugaban jam'iyyar na kasa, Umar Damagum da kuma sataren jam'iyyar na kasa, Samuel Anyanwu.
Siyasar Najeriya
Samu kari