Siyasar Najeriya
Majalisar wakilan tarayya ta amince da kudirin garambawul ga kundin dokokin zaben Najeriya, a yanzu ya tsallake karatu na farko ya shiga na biyu yau Laraba.
Wanda ya kafa kungiyar PDP New Generation, Abdullahi Audu Mahmoud, ya bayyana dalilin da ya sa ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa jam'iyyar APC.
Tsohon mai goyon bayan Atiku, Audu Mahmood da dubban magoya baya cikin harda shugabannin jam'iyyar PDP sun watsar da laima, sun koma jam'iyyar APC a Jigawa.
Jam'iyyar PDP ta sake yin magana kan halin da yan Najeriya suke ciki dangane da tsadar rayuwa da kuma yadda shugabannin APC suka wawure N20trn a kasar nan.
Gwamna Mai Mala Buni ya ayyana ranar Laraba, 7 ga watan Fabrairu a matsayin da babu aiki domin karrama marigayi tsohon gwamnan jihar da ya rasu a kasar Saudiyya.
Jam'iyyar APC reshen jihar Rivers ta zargi Gwamna Siminalayi Fubara da salwantar da dukiyar al'ummar jihar. Jam'iyyar ta yi zargin cewa ya batar da N144bn.
Taƙaddamar jan ragamar APC reshen jihar Benuwai ta ƙara tsanani yayin da mutum ke ikirarin zama shugaban jam'iyya na jiha, an yi kaca-kaca da babbar sakatariya.
Babban jigon jam'iyya mai kayan daɗi, Farfesa Geoff Onyejegbu, ya ce idan Kwankwaso ya zama shugaban ƙasa, ƴan Najeriya sun gama kuka kan matsalar tsaro.
Wasu yan daba sun yi kokarin hana taron godiya domin nuna farin ciki bisa nasarar da Allah ya ba Gwamna Fubara a hukuncin kotun koli amma ba su ci nasara ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari