Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya nuna shakku kan cewa da wuya hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta yi rajistar sabuwar jam'iyya.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa watau INEC ta bayyana cewa ta samu takardun neman rijistar jam'iyyun siyasa amma babu ɗaya da ta cika sharudda.
Hakeem Baba-Ahmed ya shawarci Atiku ya janye daga takarar shugaban ƙasa, ya mai da hankali kan zama uban al'umma da kuma gina sabuwar jam'iyya mai adawa da APC.
Yan Majalisar Tarayya 2 daga jihohin Enugu da Kuros Riba sun sanar da ficewa daga jam'iyyun PDP da LP zuwa APC, sun ce ba za su iya jure rigingimun cikin gida ba.
'Yan daba sun farmaki hedkwatar jam'iyyar SDP ta kasa a ranar Talata. 'Yan daban sun farmaki hedkwatar am'iyyar ne biyo bayan dakatar da shugaban jam'iyyar.
Yayin da ake ta shirin hadaka kan zaben 2027, Jam'iyyar SDP ta dakatar da shugaban jam’iyyar, Shehu Musa Gabam da wasu biyu saboda zarge-zargen almundahana.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya yi wa Bola Tinubu alkawarin kuri'a miliyan 2.5 a zaben 2027. Gwamnan ya ce Tinubu na ayyuka sosai a jihar Edo.
Wasu kungiyoyi a Arewa maso Gabas sun saba da juna kan wanda ya kamata a dauka a madadin Kashim Shettima a matsayin mataimakin shugaban kasa a zaben 2027.
Wasu 'yan siyasar Arewa ta Yamma sun gana da Atiku Abubakar tare da wasu 'yan Kannywood a Abuja. Sun tattauna maganar kayar da Bola Tinubu a zaben 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari