Siyasar Arewa
Kwamishinan muhalli na jihar Sokoto, Nura Shehu Tangaza ya nuna cewa akwai gyara a maganar Gwamna Ahmad Aliyu kan kashe N1.12bn a gyaran rijiyoyin burtsatse./
Yayin da ake tunkarar zaben 2027, Kungiyar League of Northern Democrats da Mallam Ibrahim Shekarau ke jagoranta ta fara shiri domin tumbuke Bola Tinubu a zaben 2027.
A wannan rahoton za ku ji cewa kungiyar ACF ta jinjinawa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya amince tawagar sojojin kasar nan ta kai ziyarar gyara alaka Nijar.
An tafka babban rashi bayan mutuwar wani fitaccen mawakin siyasa a Arewacin Najeriya, Alhaji Garba Gashuwa a jihar Kano bayan ya sha fama da jinya.
Nasir El-Rufai ya tono cewa, akwai alamu masu nuna akwai hassada da ke damun 'yan Najeriya da dama, musamman ma a irin wannan yanayin na yanzu da ake ciki.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai ya yi magana kan hassada da kyashi a tsakanin yan siyasar Najeriya da ke dakile hanyoyin samar da cigaba.
Gwamnatin jihar Kebbi karkashin jagorancin Gwamna Nasir Idris ta ayyana ranar Juma’a, 30 ga Agusta a matsayin ranar hutu domin jama’a su shirya zaben ciyamomi.
Wasu daga cikin shugabannin Kwankwasiyya sun koma APC bayan ficewa daga NNPP. Haka zalika yan SDP da PDP sun koma APC a hannun Sanata Barau Jibrin.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau ya koka kan halin rashin kudi da ya fuskanta lokacin takarar gwamna a 2003 inda ya ce bashi ya karba.
Siyasar Arewa
Samu kari