Siyasar Arewa
Wasu yan siyasa masu ƙarfin fada a ji a yankin Arewacin Najeriya suna kokarin neman yardar Jonathan domin tsayawa zabe a 2027 saboda dakile Bola Tinubu.
Wata gamayyar kungiyoyin APC reshen Arewa ta tsakiya, ta bayyana kudurin ta na dakatar da yunkurin tsige shugaban jam’iyyar na kasa, Abdullahi Ganduje.
An fara hasashe kan yadda zaben shekarar 2027 zai gudana a Najeriya. Ana ganin rikicin yan adawa a PDP, LP da NNPP zai iya ba Tinubu tazarce a 2027.
Hukumar zabe mai zaman kanta a jihar Plateau (PLASIEC) ta sanar da zaben kananan hukumomi da aka gudanar inda wasu yan kabilar Igbo suka yi nasara.
Abba Kabir Yusuf ya kashe wutar rikici tsakanin Abdullahi Baffa Bichi da jiga jigan yan NNPP a Kano. Abba ya yi sulhu a tsakaninsu ne a fadar gwamnatin jihar Kano.
Yayin da ake tsaka da rikicin jam'iyyar PDP ta kasa, wasu daruruwan mambobinta sun watsar da ita inda suka koma jam'iyyar APC mai mulki a jihar Nasarawa.
Kusa a PDP, Dele Momodu ya dura kan masu sukar takarar Atiku Abubakar takara a zaben 2027.Momodu ya ce Tinubu ya kamata a fara hanawa takara a 2027.
Tsagin NNPP a Najeriya ya bukaci Sanata Rabi'u Kwankwaso ya ajiye jagorancin jam'iyyar a Najeriya. Haka zalika tsagin ya bukaci a ladabtar da Abba Kabir Yusuf.
Farfesa Abubakar Sani Lugga ya yi magana kan kiraye-kirayen da yan Kudu ke yi game da raba Najeriya inda ya ce ya kamata yan Arewa su shirya zama bayan rabuwa.
Siyasar Arewa
Samu kari