Siyasar Arewa
Mazauna Tarauni sun caccaki dan majalisa Muktar Yarima kan rabon dawa da gero a Ramadan, suna masu cewa ba doki ba ne da za su ci irin wannan tallafi.
Dan majalisar wakilai daga jihar Zamfara, Hon. Aminu Jaji ya karɓi sababbin tuba zuwa jam'iyyar APC da suka hada da tsohon dan takarar gwamna a AAC a zaben 2023.
Tsohon mai taimakawa tsohon shugaban kasa kan kafafen yada labarai, Reno Omokri, ya yi kaca kaca da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai.
Barista Kusamotu ya ce Gwamna Mutfwang ba shi da ikon hana hakar ma’adinai a Filato, yana mai cewa wannan mataki ya sabawa kundin tsarin mulkin kasa.
Wani jagora a jam'iyyar APC reshen jihar Kano, Alhaji Abdulmajid Dan Bilki Kwamanda ya nanata cewa Abdullahi Abbas ba shi da wani amfani a tafiyar siyasar Kano.
Malamin Musulunci a Najeriya, Sheikh Bello Yabo ya caccaki wasu yaran yan siyasa a jihar Sokoto da ke cewa ya yi mugun karshe ko kuma tsufa ta yi gardama.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa’i, ya zargi tsofaffin abokansa da hada baki wajen kokarin kawo karshen tasirin siyasarsa a Kaduna gabanin zaben 2027.
Tsohon gwamnan Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai ya ce tsohon shugaba Muhammadu Buhari ne ya tilasta masa tsayawa takarar gwamna, duk da ba shi da burin yin takara.
Tsohon shugaban kasa na mulkin soja, IBB ya bayyana yadda ya hadu da matarsa da irin tasirin da ta ke da shi a rayuwarsa da yadda ta Muslunta kawai.
Siyasar Arewa
Samu kari