Sabon Farashin Man Fetur
Sheikh Muhammad Auwal Adam Albani ya soki Goodluck Jonathan kan shirin janye tallafin fetur. Shekaru kusan 10 da yin haka, sai ga shi Bola Tinubu ta kawo tsarin
Masu kuka kan matsin lambar tattalin arziki su dakata, cin kwa-kwa bai kare ba. Bismarck Rewane ya ce sauki ba zai zo wa Najeriya ba sai a shekara mai zuwa,
Babban malamin addinin nan kuma shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual ya yi wani sabon hasashe mai hadarin gaske kan ƴan kasuwar man fetur a ƙasar nan.
A yayin da ake ci gaba da koka wa kan raɗaɗin cire tallafin man fetur da Shugaba Tinubu ya yi, gwamnatin jihar Ebonyi ta shirya share hawayen al'ummar jihar.
Gwamna Charles Chukwuma Soludo ya yi bayanin abin da Gwamnoni su ka tattauna a Aso Rock, ya bada misalin yadda ya rage barnar kudi da shawarar da aka kawo a NEC
Bola Tinubu ya karya Naira tare da janye tsarin tallafin fetur. Wani masani yi mana bayani a kan tasirin wasu manufofin tattalin arzikin arzikin da aka kawo.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ce mai yuwuwa N8,000 ba wani abu bane ga wasu mutane, amma talakawa marasa galisu kuɗi ne masu yawa a rayuwarsu.
Gani Adams, wanda babban mai fada a ji kuma basarake ne a kasar Yarabawa, ya caccaki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu dangane da cire tallafin man fetur da ya.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta fara yunkurin sauƙaƙa wa yan Najeriya radaɗin da suke sha sakamakon cire tallafin man fetur, wanda ya haddasa tashin farashi.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari