Sabon Farashin Man Fetur
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da mataimakinsa, Kashim Shettima, shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio da wasu gwamnonin APC a Villa.
Majalisar wakilai ta amince da ƙarin farashin kuɗin man fetur zuwa N617 kan kowace lita duk da kiraye-kirayen da ƴan Najeriya ke yi na a dakatar da ƙarin kuɗin.
Shugaban Najeriya Bola Tinubu, ya janye batun raba N8000 a wata, dole za a sake duba tsarin da ya yi niyyar kawowa domin rage radadin janye tallafin fetur.
Jam'iyyar Labour Party ta bayyana cewa yanzu ƴan Najeriya suka soma indai shan wuya ne a ƙarƙashin gwamnatin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a ƙasa.
Wani masoyin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa cire tallafin man fetur da shugaban kasar ya yi ne ya janyowa damalmalewar abubuwa a kasa baki day.
Kungiyar ƙwadago ta ƙasa ta yi fatali da ƙarin kuɗin man fetur da aka yi inda tace sam hakan ba abinda ƴan Najeriya za su amince ne da shi ba ne kwata-kwata.
Kamfanin mai a Najeriya, NNPC ya bayyana cewa tashin farashin man ya faru ne dalilin 'yan kasuwa ba wai don rashin wadataccen mai din ba ne kamar yadda ake zato
Bayan kara tsadar litar man fetur, layin ababen haea ya cika gidajen mai maƙil musamman waɗanda ba su kara farashi ba har kawo yanzu a Kano da birnin Abuja.
An ga motoci na kama gabansu daga gidan man kamfanin mai na ƙasa NNPCL da ke Hotoro a cikin garin Kano bayan samun labarin farashin litar mai ta ƙara tsada.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari