Sabon Farashin Man Fetur
Bayan dogon lokaci, gwamnatin Najeriya ta sabule hannunta daga biyan tallafin man fetur, kamfanin mai na kasa NNPCL ya fara siyar da lita a kan sabon farashi.
Kungiyar ‘yan kwadago ta kasa watau NLC da TUC da IPMAN sun soki maganar da sabon shugaban kasa ya yi na cewa babu maganar tallafin man fetur a gwamnatinsa.
Mutane sun koma sayen fetur ruwa da tsada bayan an yi sabon shugaban kasa a Najeriya. Haka lamarin yake birnin Abuja da garuruwan Asaba, Katsina Neja, Nasarawa.
Sabon shugaban kasar Najeriya Bola Tinubu, ya sanar da cire tallafin man fetur jim kadan bayan karbar rantsuwar fara aiki. Masana na ganin akwai alfanu da za a.
Farashin man fetur ya fara lulawa sama tun kafin Bola Ahmed Tinubu ya gano kujerarsa a Aso Rock, hakan ya yi sanadiyyar a daina saida mai a kan N195 zuwa N210.
Shugaban ƙasa, Alhaji Bola Ahmed Tinubu, ya ve babu zancen biyan tallafin man fetur a gwamnatinsa, maimakon haka zai sauya akalar kuɗin zuwa wasu bangarori.
Wata kungiyar rajin kare dimokuraddiyya ta roki Tinubu da ya yi kokarin rage tsadar man fetur idan ya karbi ragamar mulkin kasar nan a ranar 29 ga watan Mayu.
Muhammadu Sanusi II ya ce dole gwamnati ta daina biyan kudin tallafin fetur, ya na da ra’ayin za a tsiyace muddin ba ta cire hannunta a kan lamarin mai ba.
Matatar danyen man fetur ta Dangote ta saka ranar kaddamar da matatar, Shugaba Buhari ne zai kaddamar da matatar Dangote da zata bada ganga fiye da 650,000.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari