Sabon Farashin Man Fetur
Gwamna Dapo Abiodun ya ce ba komai ya jawo cire tallafin fetur ba sai asarar cikinsa, a dalilin tsarin tallafin, ana rasa Naira tiriliyan hudu kowace shekara.
Gwamnonin Kwara da Ogun sun amince da tallafin N10,000 duk wata ga ma'aikata a jihohinsu domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur da Shugaba Tinubu ya yi.
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya cire tallafin mai a kasar, an samu raguwar amfani da man fetur a kasar kamar yadda aka saba gani a baya kafin cire tallafin mai.
Bidiyon wani mutum a kan babur mai cin mutum 7 da ke aiki da lantarki yana karade gari ya dauka hankali. Ana ganin shine mafita ga tsadar man fetur a Najeriya.
Kungiyar kwadago ta yi barazanar gudanar da zanga-zangar gama gari idan gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta ki cimma yarjejeniya kan tallafin mai.
Ganin an janye tsarin tallafin mai, Gwamnatin Kwara ta fito da shirin biyan N10, 000 da ba ma’aikatan asibiti alawus, raba abinci kuma a tallafawa ‘yan kasuwa.
Bankin Duniya ta bayyana kasashe da suka fi samun hauhawan farashin kayan abinci a duniya daga watan Maris zuwa Juni 2023, Najeriya ba ta daga cikin kasashen.
Ahmed Musa yana saida litar man fetur a N580 a maimakon N620 a Kano. Ga masu neman gidan man, sai a garzaya myca-7 filling station along zaria road, U/uku Kano
Sheikh Muhammad Auwal Adam Albani ya soki Goodluck Jonathan kan shirin janye tallafin fetur. Shekaru kusan 10 da yin haka, sai ga shi Bola Tinubu ta kawo tsarin
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari