Sabon Farashin Man Fetur
Wani mutumi ya aika sakon gargadi ga mutanen da ke mayar da motocinsu zuwa masu amfani da iskar gas yayin da ya bayyana halin da tsinci kansa a babban titi.
Wata mata ta yi korafi ba kadan ba bayan ta yi amfani da iskar gas 12kg a janaretonta cikin awanni 7 kacal. Bidiyon ya yadu a TikTok inda ta ce gara man fetur.
Fitaccen ɗan wasan ƙwallon ƙafa Ahmed Musa, ya bayyana cewa ya rage farashin litar fetur a gidan mansa dake Kano ne domin ragewa 'yan Najeriya raɗaɗin da suka.
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta bayyana cewa jihohin Arewacin Najeriya sun fi shiga matsi tun bayan cire tallafin mai da Shugaba Bola Tinubu ya yi a kasar.
Wani fitaccen Malamin coci a jihar Legas, Prophet Elijah Bamidele, ya bayyana cewa duk ɓaɓatun da ake na tsadar litar man fetur nan gaba zata sauko ta dawo N50.
Kungiyar kwadugo ta ƙasa NLC ta ayyana cewa zata tsunduma yajin aiki a faɗin Najeriya nan da mako ɗaya idan gwamnati ba ta sauya tsarukan yaki da talaka ba.
A cikin watan Muharram 1445 A.H, Farfesa Ibrahim Maqari ya ce dole a kara albashi. Sani Umar Rijiyar Lemu ya yi wa’azi game da komawa Allah a cikin tsanani.
Gwamna Dapo Abiodun ya ce ba komai ya jawo cire tallafin fetur ba sai asarar cikinsa, a dalilin tsarin tallafin, ana rasa Naira tiriliyan hudu kowace shekara.
Gwamnonin Kwara da Ogun sun amince da tallafin N10,000 duk wata ga ma'aikata a jihohinsu domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur da Shugaba Tinubu ya yi.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari