Sabon Farashin Man Fetur
Kungiyar direbobin manyan motoci ta bayyana cewa umarnin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayar a kan dakon mai zai rage shigo da fetur Arewa.
Kungiyar kasashe masu fitar da man fetur (OPEC) ta bayyana cewa Najeriya za ta iya rika fitar da gangar danyen mai akalla miliyan hudu a kullum saboda wasu dalilai.
Bayan yada wani bidiyo a Najeriya, Kamfanin NNPCL ya karyata zargin cewa man fetur dinsa bai da inganci, yana mai cewa binciken da aka yi ba shi da tushe.
Kamfanin man Najeriya na NNPCL ya rage farashin man fetur a wasu yankunan jihar Legas. Hakan na zuwa ne bayan Matatar Dangote da MRS sun rage farashin mai.
Matatar Dangote ta rage farashin dizal zuwa N1,020 daga N1,075, domin taimakawa masana’antu da ‘yan Najeriya wajen rage tsadar rayuwa da bunkasa tattalin arziki.
Kamfanin man fetur na MRS ya rage farashin man fetur a dukkan sassan Najeriya bayan Dangote ya sauke farashi. Ya bayyana yadda farashin zai kasance a jihohi.
Matatar Dangote da ke jihar Legas a Najeriya ta bayyana cewa ana dab da fara tace danyen mai a matakin 100%, wanda zai kara habaka yawan fetur da za a iya samu.
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya musanta rahoton da ke yawo cewa an samu wata fashewa a matatar man Warri, ya ce rahoton da ake yaɗawa ƙarya ne.
Gobara ta tashi a gidan man MRS kusa da filin jirgin Yola, yayin da wasu tankoki biyu na man fetur suka kone kurmus. Jami'an kashe gobara na kokarin kashe wutar.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari