Rotimi Amaechi
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi, ya caccaki shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya caccaki Nasir Ahmed El-Rufai da Rotimi Amaechi kan sukar da suke yi wa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC ba ta ji dadin kalaman da yan adawa suka yi na nuna gazawar gwamnatin Bola Tinubu kan magance yunwa ba.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya soki tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya ce ko alama bau ta yunwar abinci a wurinsa, sai dai yunwar mulki.
Tsohon gwamnan Rivers, Amaechi, ya ce yunwa ta gama kama 'yan Najeriya, ya na mai kalubalantar 'yan adawa da su haɗa kai su cire Tinubu daga mulki a 2027.
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi ya bayyana cewa ya sanar da Shugaba Bola Tinubu cewa ba zai mara masa baya ba a 2023.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi murnar cika shekara 60 a duniya, ya tuna gudummawar da ya bai wa Najeriya.
Taron hadin kan ‘yan siyasa a Abuja ya rikide bayan wakilan Jigawa sun fusata kan wanda za a ce ya wakilce su yayin taron da aka gudanar a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa hadakar adawa ta bukaci Amaechi da Imoke su yanke hukunci kan kafa sabuwar jam’iyya ko shiga wata da ke akwai kafin 30 ga Mayu.
Rotimi Amaechi
Samu kari