Jihar Rivers
NNPC ya ce tsohuwar matatar Fatakwal na aiki, tana samar da man fetur da dizel, bayan gyaran dala biliyan 1.5; kamfanin ya roki jama'a su daina yarda da jita jita.
Babbar kotun Ribas mai zama a Fatakwal ta soke tarukan jam'iyyar APC da aka yi a baya-bayan nan, ta ce jam'iyyar ta raina kotu saboda take umarnin da ta bayar.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Uche Secondus, ya caccaki ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, kan yadda yake jiji da kansa.
Kamfanin rarraba wutar lantarki na kasa (TCN) ya kama wasu mutane shida da suka shahara da lalata turken wutar lantarki a Najeriya da jihar Ribas.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, shawara kan ministocinsa. Gwamnan ya bukaci ya sallami tarkacen gwamnatinsa.
Shugaban jam'iyyar APC a Najeriya, Dr. Abdullahi Ganduje ya ce sun shirya tsaf domin kwace mulkin a jihar Rivers a zaben 2027 inda ya ce ita ce kan gaba.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya fadi dalilin da ya sanya Shugaba Bola Tinubu ya ba Nyesom Wike minista a gwamnatinsa.
Sanata Godswill Akpabio ya yabawa Ministan Abuja, Nyesom Wike kan ayyukan alheri da yake yi yayin da ake sukarsa saboda rushe-rushe a birnin Tarayya.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Rivers sun yi bajinta bayan sun ki karbar cin hancin da 'yan damfara suka ba su. Sun yi abin a yaba sosai.
Jihar Rivers
Samu kari