Jihar Rivers
Zaben shekarar 2027 na kara kusantowa yayin da aka shiga sabuwar shekarar 2027. Akwai gwamnonin da ake rade-radin za su iya sauya sheka kafin zuwan lokacin.
Babbar kotun Ribas mai zama a Fatakwal ta soke tarukan zaɓen shugabannin PDP da aka gudanar a jihar Ribas a watan Yulin, 2024, ta ce an saɓawa doka.
Shugaban karamar hukumar Obio-Akpor a jihar Rivers, Hon. Chijioke Ihunwo ya nada hadimai na musamman guda 130 watanni shida bayan nada wasu 100 da ya yi.
Rundunar soji ta 6 da ke sansani a Fatakwal, babban birnin jihar Ribas ta yi nasarar muƙushe wasu hatsabiban ƴan bindiga da suka kashe sojoji huɗu.
Mazauna jihar Ribas sun fada fargaba a lokacin da wata tukunyar gas ta tarwatse ana tsaka da gyaranta, har ta farfasa wasu shagunan ta fito har bakin titi.
Wata kotu a Rivers ta ci taran mutanen Wike da suka bukaci gwamna Fubara ya sake gabatar da kasafin kudin 2025. Kotun ta ce a cigaba da aiki da yan majalisa uku.
Mr. Nyesom Wike ya ce jihar Ribas ba ta taba samun gwamna adali kuma mai nagarta kamarsa ba, ya ce Odili ne ke zuga Fubara ya take umarnin shugaban kasa.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa ba zai ci gaba da jure wulakancin da ake masa daga ɓangaren Nyesom Wike ba inda ya ce ya gama hakuri kan haka.
Dattawan jihar Rivers sun ja kunnen Wike inda suka ce ya tabo stuliyar dodo tun da ya tabo tsohon gwamnan jihar Peter Odili. Sun bukaci Wike ya ba Odili hakuri.
Jihar Rivers
Samu kari