Jihar Rivers
Gwamnan jihar Ribas ya rattaba hannu tare da umartar a bai wa ma'aiksta da ƴan fansho alawus na N100,000 domin su yi shagalin bikin kirsimeti cikin walwala.
Kungiyoyin fararen hula sun hada tawaga ta musamman mai mutane 50 domin gano gaskiya kan halin da matatar NNPCL ta Fatakwal ke ciki ga yan Najeriya.
Chief Tony Okocha ya zargi gwamnan Ribas, Fubara da tsoma baki cikin harkokin APC, amma Fubara ta bakin Omatsogunwa ya musanta, ya ce ba shi da hannu.
Tsohon gwamnan jihar Akwa Ibom da Rivers a mulkin soja, Manjo-janar Godwin Osagie Abbe ya riga mu gidan gaskiya a jiya Asabar 21 ga watan Disambar 2024.
NNPC ya ce tsohuwar matatar Fatakwal na aiki, tana samar da man fetur da dizel, bayan gyaran dala biliyan 1.5; kamfanin ya roki jama'a su daina yarda da jita jita.
Babbar kotun Ribas mai zama a Fatakwal ta soke tarukan jam'iyyar APC da aka yi a baya-bayan nan, ta ce jam'iyyar ta raina kotu saboda take umarnin da ta bayar.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Uche Secondus, ya caccaki ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, kan yadda yake jiji da kansa.
Kamfanin rarraba wutar lantarki na kasa (TCN) ya kama wasu mutane shida da suka shahara da lalata turken wutar lantarki a Najeriya da jihar Ribas.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, shawara kan ministocinsa. Gwamnan ya bukaci ya sallami tarkacen gwamnatinsa.
Jihar Rivers
Samu kari