Jihar Rivers
Mutanen Rivers sun zargi NNPCL da amfani da tsohon mai a matsayin wanda aka tace a matatar Fatakwal. Mutanen sun ce an boye gaskiya ga yan Najeriya.
A wannan rahoton za ku ji cewa kungiyar Petroleum Products Retail Outlet Owners Association of Nigeria ta fadi matsayarta a kan labarin kara mata farashin fetur.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya fara biya ma'aikata mafi karancin albashin N85,000 kamar yadda ya yi alkawari a baya inda ma'aikatan suka yi godiya.
Kungiyar PETROAN ta ce farashin man fetur a matatar Fatakwal ya kai N1,045 wanda ya fi na Dangote tsada da. N75. Ana sa ran NNPCL zai daidaita farashin
'Yan kasuwar mai sun nuna farin cikin dawowar matatar Fatakwal inda suka ce akwai yiwuwar farashin fetur ya sauka saboda gasa da kuma wadatar man a kasuwa.
A wannan rahoton, za ku ji cewa tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bayyana abin da ya ke fatan farfado da matatar Fatakwal zai haifar.
Gwamnatin tarayya ta bayyana matsayarta kan hana kudade ga jihar Rivers. Ofishin akanta janar na tarayya ya bayyana cewa za a ba jihar kudadenta na watan Oktoba.
Yan ta'adda sun sake lalata turken wutar lantarki a Najeriya. Turken wutar da aka lalata ana tsaka da gyaransa ne tun watanni da suka gabata, sun sace kayan gyara.
Wata babbar kotun jiha da ke da zama a birnin Fatakwal ta dakatar da jam'iyyar APC daga gudanar da zabukan shugabanninta. A ranar 19 ga Nuwamba ne ta ba da umarnin.
Jihar Rivers
Samu kari