Jihar Rivers
A labarin nan, za a ji cewa jigo a jam'iyyar adawa ta PDP, Bode George ya nemi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya yafewa gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara.
NiMet ta ce akwai yiwuwar a samu mamakon ruwan sama a jihohi 8 ciki har da Adamawa. An yi kira ga jama'a da su ɗauki matakan kariya musamman tuki ana ruwa.
Shugaban rikon kwarya na Rivers, Ibok-Ete Ibas mai ritaya ya bayyana cewa kasafin 2025 yana dauke da wasu abubuwa da ke shirin dawo da Gwamna Siminalayi Fubara.
Yan Majalisu na jam'iyyun adawa a Najeriya sun bayyana cewa ka da aga lafin dakataccen gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara idan ya amince ya koma APC.
Jam'iyyar APC a jihar Rivers ta aika da sakon gargadi ga Gwamna Siminalayi Fubara. Ta bayyana cewa dole ya nemi sulhu na gaskiya idan yana son ya tsira daga tsigewa.
Tsohon shugaban kasa a Najeriya, Goodluck Jonathan da tsofaffin shugabanni biyu sun matsa wa Bola Tinubu lamba don dawo da Gwamna Siminalayi Fubara.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi, ya yi martani mai zafi kan kalaman da Nyesom Wike ya yi a kansa. Ya bayyana cewa ba zai yi cacar baki da yara ba.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce ba zai yi sulhu da FSimi Fubara ba sai an saka 'yan majalisar Ribas. Wike ya ce Fubara kamar da ne da ya juya baya wa ubansa.
Gwamnan jihar Rivers wanda aka dakatar daga ofis, Siminalayi Fubara, ya ziyarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya yi ziyarar ne a gidan Shugaba Tinubu da ke Legas.
Jihar Rivers
Samu kari