Rabiu Kwankwaso
Yan kwanaki kafin zaben ranar 25 ga watan Fabrairu, tsagin PDP da Shehu Sagagi ke jagoranta a jihar Kano sun sauya sheka zuwa jam'iyyar NNPP ta su Kwankwaso.
Za a ji labari ‘Dan Takarar Majalisar Tarayya Na Mazabar Wudil Da Garko A Jam’iyyar NNPP Ya Rasu A Kano. Mu na Addu’ar Allah ya gafarta masa, ya kyauta bayansa.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso ya ce ya yi mamakin yadda ya ga wasu gwamnonin APC ke zagi ko sukar shugaban kasar kan sauyin kudi.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar NNPP, yace yanzu shugaba Buhari ya mayar da dukkanin masu yin takara talakawa, dalilin sauya fasalin kuɗi da Buhari yayi
Dan takarar shugaban kasa na NNPP, Rabiu Kwankwaso ya bukaci yan Najeriya da su guji tashin hankali kan karancin Naira maimakon haka su nuna fushinsu a zabe.
Za a ji matsayar duka 'yan takaran shugaban kasa a zaben 2023 bayan Bankin CBN da goyon bayan gwamnatin tarayya ya fito da sababbin N200, N500 da kuma N1000.
‘Danuwan ‘dan takaran mataimakin Gwamnan Kano a APC, Bello Sule Garo zai zabi jam’iyyar NNPP daga sama har kasa a zaben da za a shirya a Fubrairu da Maris.
Rabiu Kwankwaso da mutanensa sun bar filin tashi da saukar jirgin sama na Nnamdi Arzikwe da ke babban birnin tarayya a Abuja, sun sake shiga Neja domin kamfe.
Yan kwanaki kafin babban zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu, Tanko Yakassai, ya yi hasashen cewa Asiwaju Bola Tinubu na APC ne zai lashe zaben.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari