Rabiu Kwankwaso
Tun da Abdullahi Adamu ya yi murabus, ana bukatar APC ta samu sabon shugaban jam’iyya, a wurin wasu ‘Yan Arewa, babu wanda ya dace illa Dr. Abdullahi Ganduje.
An samu labari cewa Alhaji Salihu Luman ya rubutawa PGF wasika, yana mai kira ga Gwamnonin APC a kan abubuwan da ke faruwa na ba Abdullahi Ganduje shugabanci.
A Kano, a auren zaurawan da gwamnatin Abba Kabir Yusuf za tayi, mata su na harin auren Sanata Kawu Sumaila, Yusuf Ogan Boye, da wani ‘Dan Majalisar tarayya.
Jam’iyyar APC ta gamsu Abdullahi Ganduje ya gaji Abdullahi Adamu a NWC. Ganduje ya kama hanyar zama sabon shugaban jam’iyyar bayan canza lissafi da aka yi.
Abba Kabir Yusuf ya nada shugabannin wasu hukumomi, cibiyoyi da kamfanonin jihar Kano. Irinsu Dr. Muhammad S. Khalil da Dr. Dahir M. Hashim aiki sun samu mukami
A jiya Gwamnan jihar Kano ya nada Mai bada shawara a kan sha’anin ciniki da wasu Hadimai 14. An fahimci za kawo tsare-tsaren tallafi da ciyar da ‘yan makaranta.
Abba Kabir Yusuf ya shahara a siyasa da sunan Abba Gida Gida bayan ya samu goyon bayan Kwankwasiyya, bayan shi akwai wasu Gwamnoni akalla 3 masu uban gida a yau
Za a ji Tanko Yakasai ya yi fashin baki kan yadda siyasar jihar ta ke tafiya tsakanin bangaren Gandujiyya da kuma ‘Yan Kwankwasiyya, ya kawo wasu shawarwari.
Gwamnan jihar Kano zai ba masu nakasa damar zuwa jami'o'in kasashen waje. Wani malami ya yaba da lamarin, ya ce tsari ne mai kyau domin su ma su na neman ilmi.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari