Rabiu Kwankwaso
Shugaban NNPP na kasa, Mallam Kawu Ali ya fadi halin da ake ciki, ya ce har gobe Rabiu Musa Kwankwaso cikakken ‘Dan jam’iyyar NNPP ne, ba a dakatar da shi ba.
Jigon jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya bayyana cewa da izinin jam'iyyar NNPP Rabiu Musa Kwankwaso ya gana da Shugaba Bola Tinubu a kasar Faransa kwanakin baya.
Jigon jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Buba Galadima, ya yi magana kan batun dakatarwar da aka yi Rabiu Musa Kwankwaso daga jam'iyyar na wata shida.
Shugaban jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) na jihar Kano, ya ƙaryata labarin dakatar da ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar, Rabiu Musa Kwankwaso.
Rahotanni daga Kano na nuni da cewa an dakatar da Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso daga jam'iyyar NNPP mai alamar kayan marmari na tsawon watanni shida. Kwamitin.
Shugaban jam’iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya yi shagube ga dan takarar shugaban kasa na NNPP, Rabiu Kwankwaso, cewa ya ta kamun kafa don ya zama ministan Abuja.
Farfesa Bem Angwe ya fitar da sanarwa na musamman cewa ya hakura jam’iyyar NNPP. Mummunan sabani ya jawo babban jagora a NNPP ya fice daga jam’iyyar kayan dadi.
Idan NNPP ta yi rashin sa’a, za a iya yin waje da Gwamna Abba Kabir Yusuf. Abdullahi Ganduje da ake tunanin an ga bayan shi, ya sake zama matsalar Kwankwaso.
Ana shirin ruguza nasarar NNPP a zaben Gwamna da aka yi a bana. Shehin malami, Dr. Sani Ashir ne wanda ya jagoranci sallar da gwamnati ta shirya ya fadi haka.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari