Jam'iyyar PDP
Tsohon mataimakin kakakin Majalisar Wakilai ta tara, Idris Wase ya bayyana cewa rashin daidaiton da ke cikin jam'iyyarsa ta APC ne ya sanya shi fitowa takarar.
Wasu da ake zaton yan bindiga ne sun yi awon gaba da Eyo Edet, jigon jam’iyyar PDP kuma shugaban gidan man Eyotech Nigeria Limited, a jiharsa ta Akwa Ibom.
Wasu daga cikin gwamnonin APC da PDP sun halarci zaben shugabannin majalisa ta 10 a Abuja. Zaɓen ya samar da Akpabio da Tajudeen Abbas a matsayin shugabanni.
Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), Farfesa Mahmood Yakibu, zai bayyana a gaban kotu domin bayar da shaida a ƙarar Atiku kan nasaear Tinubu.
Dan majalisa mai bukata ta musamman Bathiya Wesley ya yi nasarar zama kakakin majalisar jihar Adamawa, a karshe ya godewa gwamnan jihar Honarabul Ahmadu Fintiri
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya rantsar da sabbin kwamishinonun da ya naɗa, ya roki su tashi tsaye a kokarin gwamnatinsa na inganta walwalar talakawa.
Moses Sule, sabon mamba a majalisar dokokin jihar Filato ya yi nasarar zama shugaban majalisa ta 10 yayin bikin rantsuwar kama aiki ranar Talata, 13 ga wata.
Babbar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP), ta bayyana cewa.ba za ta gayawa ƴan majalisunta ƴan takarar da za su zaɓa ba a.shugabancin majalisa.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya yi shaguɓe ga Atiku Abubakar, ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP kan yawan zuwan da yake yi Villa wajen Tinubu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari