Jam'iyyar PDP
Gwamna jihar Filato, Barista Caleb Mutfwang, na jam'iyyar PDP ya amince da naɗin mutane 4 a matsayin manyan Sakatarori, mako biyu bayan korar waɗanda ya gada.
Na kusa da ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa yawan ta'ammala da barasa shi ne ya haifarwa da Wike matsala a cikinsa.
Kotun karar zaben gwamnan jihar Osun, a ranar 19 ga watan Yuli ta yi fatali da karar da jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta shigar kan jam'iyyar APC.
Godswill Akpabio ya yi kokarin wanke kan shi daga zargin taba asusun gwamnati wajen kamfe. Daga baya dole Sanatan ya bayyana inda wadannan kudi su ka fito.
An zargi Peter Obi da cin amanar Atiku Abubakar, waɗanda dukkanin su 'yan takarar shugabancin ƙasa ne a mabanbantan jam'iyyu. Wani fitaccen malamin addinin.
Yayin da gyambon PDP ke ci gaba da warkewa, gwamnan jam'iyyar ya sake fame wa ta hanyar sukar dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar a kan gwamna Nyesom Wike.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya bayyana irin kalubalen da ya fuskanta a 2018 amma bai fadawa kowa ba don magoya bayansa, ya ce har guba an saka masa
Shugabannin jam'iyyar PDP a jihar Imo sun ajiye muƙamansu tare da ficewa daga jam'iyyar gaba ɗaya. Sun ɗora alhakin hakan akan ɗan takarar gwamnan jam'iyyar.
Ɗan majalisar dokokin jihar Kaduna mai wakiltar ƙaramar hukumar Chikun, ya riga mu gidan gaskiya kwana huɗu bayan an rantsar da su. Ya rasu bayan rashin lafiya.
Jam'iyyar PDP
Samu kari