Jam'iyyar PDP
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya ƙara samun kansa cikin gagarumar matsala. Hakan ya faru bayan jam'iyyu huɗu sun ayyana yaƙi da tsohon gwamnan.
Jerin shaidun da ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar ya gabatar akan Shugaba Tinubu a kotun zaɓen sun bayyana.
Wani sabon rahoto ya nuna cewa akwai yunkuri da ake yi na haifar da gagarumin baraka a majalisar dattawa, inda sanatocin APC 22 ke shirin sauya sheka zuwa PDP.
Ɗan takarar Sanatan ami'iyyar APC, Muhammad Sani Abdullahi ya gbaatr da shaidu shida domin ƙalubalantar nasarar da takardun karatun Lawal Adamu na jam'iyyar PDP
Kotun sauraran korafe-korafen zabe da ke zamanta a Abuja ta amince da korafin Atiku Abubakar akan Bola Tinubu na shaidar takardun karatu da kuma bautar kasa.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya sake karban dandazon masu sauya sheka daga PDP zuwa APC maulki, ya ce duk an zama ɗaya babu wanda zai nuna musu banbanci.
‘Dan majalisar Jam’iyyar LP a Kaduna ya fara cika alkawarin da ya yi wa mutanensa. Ekene Abubakar Adams ya yi rabon turansfomomi motoci, da babura da kuma kudi.
Jam'iyyar PDP reshen Benuwai ta caccaki gwamnatin PDP karkashin mulkin gwamna Hyacinth Alia dangane da matakin da ya ɗauka kan ciyamomin kananan hukumomi 23.
Rayuwar Lauyoyi da shaidun jam’iyyar PDP a zaben Gwamnan Sokoto su na fuskantar barazana. Sa’idu Umar na shari’ar da Ahmad Aliyu, Jam’iyyar APC a kan zaben 2023
Jam'iyyar PDP
Samu kari