Jam'iyyar PDP
Shehu Sani tsohon sanatan Ƙaduna ya yi magana kan rikicin siyasar da ke tsakanin gwamna Godwin Obaseki da mataimakinsa. Ya bayyana jam'iyyar da za ta ci riba.
Tsohon gwamnan Kano ya bayyana abin da zai yi don tabbatar da ya kwace mulki daga hannun PDP a jihar Rivers da ke Kudancin Najeriya a zaben da ke tafe nan kusa.
Babbar Kotun jihar Benuwai mai zama a Gboko ta yi fatali da ƙarar da ake nemi ta bada umarnin maida Iyorchia Ayu kujerarsa ta shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa.
Tsoffin 'yan takarar shugaban kasa a Najeriya sun roki Shugaba Tinubu ya taimake su da mukaman gwamnati don kawo ci gaba, sun bayyana dalilin kin shiga kotu.
Hadimin Atiku Abubakar wato Daniel Bwala, ya lissafowa Minista Nyesom Wike muhimman wuraren da ya kamata ya rushe a rushe-rushen da yake yi a birnin Abuja.
Monica Alimikhena, matar tsohon sanatan Edo ta Arewa, Sanata Francis Alimikhena ta yi bankwana da duniya. Marigayiyar an sanar da rasuwarta ne a ranar Juma'a.
Nyesom Wike bai fi karfin a hukunta shi ba, tun ba shi ya mallaki Jam’iyyar adawa ta PDP ba, Dele Momodu ya ce Wike ya roki Atiku ya ba shi mukami a gwamnatinsa
Daniel Bwala, hadimin Atiku Abubakar, ya bayyana cewa ba dakatar da ministan Abuja, Nyesom Wike kawai PDP za ta yi ba, har ma da korarsa daga cikin jam’iyyar.
An buƙaci kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa da ta yi gaskiya da adalci yayin yanke hukunci kan shari'ar Atiku da Obi, wacce suka shigar akan Tinubu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari