Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi martani bayan kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ta sanya ranar da za ta yanke hukuncinta kan ƙarar.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa ko kadan bai damu ba ganin yadda ake shirin karkare shari'ar zaben shugaban kasa a ranar Laraba 6 ga watan Satumba a Abuja.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori, ya naɗa abokin fafatawarsa a zaben gwamna karkashin NNPP da wasu mutane 8 a matsayin masu bada shawara ta musamman.
An bayyana ƙararraki 3 da ake shigar da Shugaba Bola Tinubu a gaban kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa, wacce ta tsaida ranar Laraba, 6 ga Satumba.
Shahararren Fasto a Najeriya, Kingsley Okwuwe ya bayyana yadda ubangiji zai yi amfani da wakili 'Cyrus' don kwace mulki a hannun Tinubu tare da mikawa Peter Obi
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ta ce za ta yanke hukunci kan shari'ar da ke gudana ta Atiku Abubakar na PDP, da Peter Obi da suke yi da Tinubu.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen Najeriya za ta yanke hukunci kan ƙarar da Atiku da Peter Obi suka shigar a kan Tinubu suna neman kotun ta ƙwace nasarar da.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana akdand aga abin da ya gani na hujjojin da jam'iyyar PDP ta bayyana a gaban kotu a kansa da kuma zaben da aka gudanar.
Jam'iyyar PDP ta yi nasarar lashe zaben kananan hukumomi 18 a Edo. A ranar Asabar, 1 ga watan Satumba ne aka gudanar da zabe a fadin kananan hukumomin jihar.
Jam'iyyar PDP
Samu kari