Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar PDP mai adawa a jihar Kebbi ta zargi gwamnan jihar, Kwamred Nasir Idris kan salwantar da makudan kudade har Naira biliyan 20 cikin kwanaki dari kacal.
Yayin da ake tunkarar zaben gwamnan jihar Kogi a watan Nuwamba mai zuwa, tsohon mataimakin gwamna a inuwar PDP, Arc Abayomi Awoniyi, ya fice daga jam'iyyar.
Za a ji Sanatocin da APC ta rasa a Majalisar Dattawa a sakamakon shari’ar zaben 2023. Natasha Akpoti-Uduaghan ta karbe wurin Sanata Abubakar Sadiku-Ohere a Kogi
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya karyata labarin cewa ya taya shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu murnar nasarar da ya samu a Kotun zabe.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya yi martani kan hukuncin kotun sauraran kararrakin zaben shugaban kasa, ya ce PDP ce uwar kowa.
Dan takarar shugabancin ƙasa na jam'iyyar PDP, Alhaji Abubakar ya aike da sakon ta'aziyyarsa ga iyalan Sheikh Giro Argungu da ya rasu ranar Laraba, 6 ga watan.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Najeriya kuma ɗan takarar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya yi wa Kashim Shettima, martani mai zafi
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara bai tsaya barci ba a cikin kwana 100 akan karagar mulkin jihar. Gwamnan ya kammala muhimmin ayyuka guda 21 a jihar.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun tarayya mai zama a Delta ta tsige Thomas Onowakpo na jam'iyyar APC daga kujerar sanata mai wakiltan Delta ta kudu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari