Jam'iyyar PDP
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisar jiha da ke zama a Jos, jihar Filato ta tsige kakakin majalidar dokokin jihar da wani dan majalisa daya.
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya ce babu wani rudani a hukuncin kotun zabe na ranar Alhamis, wacce ta kori karar jam'iyyar PDP da Isah Ashiru kan nasararsa.
Jam'iyyar PDP ra rasa kujerar mamban majalisar dokokin jihar Enugu mai wakiltar mazaɓar Nkanu ta gabas, Kotu ta umarci INEC ta shirya sabon zabe a wasu rumfuna.
Babbar jam'iyyar adawa watau PDP reshen Kaduna ta ce babu adalci ko kaɗan a hukuncin da Kotun sauraron ƙararrakin zaben gwamnan jihar Kaduna ta yanke.
Akalla mambobin jam'iyyun PDP da Labour dubu hamsin ne su ka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC a jihar Bayelsa yayin da ake shirin gudanar da zabe a jihar.
Isa Ashiru Kudan, dan takarar zaben gwamna a jihar Kaduna ya bayyana cewa zai daukaka kara don kwato wa 'yan jihar hakkinsu inda ya ce ba don kashi ya ke yi ba.
Kotun sauraran kararrakin zaben jihar Kaduna ta yanke hukunci kan shari'ar da ake tsakanin Gwamna Uba Sani na jam'iyyar APC da kuma Isa Ashiru na jam'iyyar PDP.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno, samu nasarar yayin da Kotun sauraron korafe-ƙorafen zaben gwamna ta tabbatar da nasarar da ya samu a watan Maris.
Kotun zabe ta shirya tsaf zata karanto hukuncinta kan zaben gwamnan jihar Delta wanda gwamna Sheriff Oborevwori ya samu nasara a watan Maris, 2023.
Jam'iyyar PDP
Samu kari