Jam'iyyar PDP
Zaben gwamnan jihar Kogi na ta ƙara matsowa. Zaɓen wanda za a gudanar a ranar 11 ga watan Nuwamba, yafi zafi a tsakanin ƴan takarar APC, PDP da SDP.
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta soke nasarar Sanata mai wakiltar Filato ta Arewa, Simon Mwadkwon. An kuma kori dan Majalisar Wakilai na PDP, Musa Avia.
Babban faston da ya kafa cocin Jehovah's Eye Salvation Ministry, fasto Godwin Ikuru ya yi hasashen wanda zai lashe zaɓen gwamnan jihar Kogi da ke tafe.
Kotun ɗaukaka ƙara ta sanya jerin ƙararrakin da suka danganci zaɓe da ta saurara daga ranar Juma'a 13 ga watan Oktoba zuwa ranar Juma'a, 20 ga watan Oktoba.
Tsohon mataimakin kakakin jam'iyyar APC na ƙasa, Timi Frank ya yi aike da saƙo mai muhimmanci ga alƙalan kotun ƙoli da za su saurari shari'ar Atiku da Tinubu.
Kotun koli ta sanar da ranar Litinin a matsayin ranar da za ta yanke hukuncin zaben shugaban kasa tsakanin Shugaba Tinubu da Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP.
Shugabannin jam'iyyar PDP a jihar Plateau na zargin jami'an sojoji a jihar da sace shugaban jam'iyyar da ke yankin Jos ta Kudu, Mista Dung Tari a yankin.
Hukumar yan sandan farin kaya, DSS, ta tsare Sakataren Watsa Labarai na Jam'iyyar PDP, reshen Jihar Benue, Bemgba Iortyom, kuma kawo yanzu ba a san inda ya ke ba.
Sanatan Adamawa ta Arewa, Elisha Abbo ya nemi afuwar shugaban majalisar Dattawa, Godswill Akpabio kan zargin da ya yi na cewa akwai hannun Akpabio a hukuncin kotu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari