Jam'iyyar PDP
Kotun ɗaukaka kara ta sanya ranar Asabar domin sauraron karar da ɗan takarar APC ya shigar yana mai kalubalantar nasarar Gwamna Celeb Mutfwang na jam'iyar PDP.
Kotun daukaka kara ta mayar wa Honarabul Nuhu Akila na jam'iyyar PDP kujerarshi ta dan majalisar jihar Taraba a mazabar Lau, kotun ta rusa nasarar George na APC.
Bode George ya fito a mutum ya nunawa jam’iyyar PDP sanadiyyar rashin nasararta a zabukan da aka shirya a bana, dan siyasar ya bayyana abin da ya kashe PDP.
'Yan takara goma sha takwas ne za su fafata a zaben gwamnan jihar Kogi domin karbar mulki daga hannun Gwamna Yahaya Bello mai ci a watan Janairun 2024.
Gwamnan jihar Bayelsa mai ci a yanzu, Douye Diri, ya ce yana da tabbacin al'umar jihar Bayelsa za su sake zabensa karo na biyu a zaben jihar da ke zuwa.
‘Dan Majalisan da Kotu ta tsige bayan ya bada ratar kuri’u 60, 000 ya yi magana. ‘Dan majalisar na mazabar Kudanci da Gabashin Jos ya ce akwai rashin adalci a kotu.
Wani malamin addini mazaunin kudu maso kudu, Apostle Ako Anthony, ya yi hasashen nasara a bangaren jam’iyyar APC mai mulki a zaben gwamnan jihar Imo.
Zanga-zanga ta barke a wurare daban-daban na Jos, bayan da kotu ta kwace kujerun 'yan majalisar tarayya karkashin jam'iyyar PDP. Maza ta mata ne suka fito kan titi.
A zaman yanke hukunci ranar Talata, Kotun ɗaukaka kara ta yi na'am da hukuncin tsige mambobin majalisar wakilan tarayya uku na PDP daga jihar Filato.
Jam'iyyar PDP
Samu kari