Jam'iyyar PDP
Tsohon shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Uche Secondus ya caccaki ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, kan rikicin siyasar jihar Rivers.
Tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Edo, Francis Okiye, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP). Ya fadi dalilin daukar matakin.
Yayin da wasu 'yan majalisu da kuma jiga-jigan APC suka kasa suka tsare a rukunin gidajen 'yan majalisun jihar Rivers, an ce 'yan sanda sun mamaye rukunin gidajen.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti ya magantu kan yadda jiga-jigan PDP ke sauya sheka zuwa jami'yyar APC inda ya ce ko a jikinsa bai damu da lamarinsu ba.
A makon da ya gabata, tsohon gwamnan jihar Katsina, Barista Ibrahim Shehu Shema ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP mai adawa a jihar zuwa APC mai mulki.
Shahararren masanin tattalin arzikin siyasa a Najeriya, Farfesa Pat Utomi ya ce ana gagarumin shirin hadakar adawa mai karfi a zaben 2027 mai zuwa.
Sanata Wabara ya yi kira ga shugaba Bola Tinubu kan magance rikicin dake tsakanin Wike da Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara domin kada ya wuce gona da iri.
Duk da kokarin Bola Tinubu kan sulhunta rikicin Nyesom Wike da Siminalayi Fubara abin ya ci tura bayan sake nada sabon shugaban Majalisar jihar a yau.
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi hukunci kan shirin da PDP ke yi na tsige shugabanta na kasa, Umar Damagun. Kotun ta haramtawa jam'iyyar daukar wannan mataki.
Jam'iyyar PDP
Samu kari