Yan gudun Hijra
Sanata a jihar Benue, Titus Zam ya bayyana damuwarsa kan sansanin 'yan gudun hijira a jihar inda ya ce a yanzu haka iyayensa su na can cikin kuncin rayuwa.
Wani mutum a sansanin yan gudun hijira da ke Mandarari a karamar hukumar Konduga ta jihar Borno ya yanka wani makwabcinsa bisa zarginsa da ake yi yana da maita.
Masu tsaron gabar ruwa a kasar Spain sun kama wasu ‘yan Najeriya uku da suka makale a sakon jirgin ruwa wanda ya kai mai zuwa tsibirin Canary dake kasar Spain.
Bayan saukar damuna, yan gudun hijira musamman manoma daga kananan hukumomin Munya da Shiroro a jihar Neja sun fara komawa gidajensu domin komawa ga gonakinsu.
Shugaban kwamitin raba kayan tallafi ga 'yan gudun hijira a jihar Borno, Saina Buba, ya sanar da yadda aka yi ram da wasu 26 da ake zarginsu da neman cin hanci.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, yayin da ya kai ziyara babban asibitin a Konguno, ranar Asabar, ya sanar da amincewa da karin kashi 30% na albashinsu.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum,ya garzaya garin Monguno tun ranar Alhamis inda ya duba yadda ake raba N275m, kayan abinci da sutturu ga IDPs.
Gwamnan jahar Borno, Babagana Umaru Zulum, ya ce idan Allah ya so za'a maida magidanta 500 gidajensu a Malam Fatori, kuma kowanen su a bashi N100,000 ya ja jali
Gwamnan jihar Borno, Frafesa Babagana Umara Zulum tare da Sanata Kashim Shettima sun ziyarci garin Gamboru da ke karamar hukumar Ngala daga ranar Lahadi-Talata.
Yan gudun Hijra
Samu kari