Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Shugaba Buhari ya fara yunkurin soma aikin wutan Mambilla a 2020 inda aka ware Biliyan 2.6 na biyan kudin sallama da wasu ayyuka a Kwangilar Tiriliyan 2 na lantarkin Mambillan.
Gwamnatin tarayya na duba yiwuwar sake kwato kamfanin rarraba wutar lantarkin Najeriya, wanda yan Najeriya suka fi sani da tsohon sunansa ‘NEPA’ daga hannun yan kasuwa don ceto Najeriya daga matsanancin matsalar wuta da ake fama d
Majiyar Legit.ng ta ruwaito kamfanin KEDCO zata fara wannan aiki ne da rukunin gidaje da kamfanoni na farko da basa biyan kudin wuta, wanda adadinsu ya kai dubu tara, (9,000), inda zuwa yanzu, kwanaki biyu da fara aikin ta yanke m
Majiyar NAIJ.com ta ci karo da wani rahoto da hukumar yaki da rashawa da yi ma tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ta fitar bayan wani binciken kwakwaf da ta gudanar akan lamarin, inda tace gwamnatin Obasanjo ta kashe triliyan
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari