Jihar Plateau
Wasu gungun masu zanga-zanga sun mamaye Kotun kolin Najeriya domin nuna adawa da hukuncin tsige yan majalisar wakilan tarayya hudu na PDP daga jihar Filato.
Kungiyar kwadago ta ƙasa NLC ta bi manyan sakatarriyar gwamnatin tarayya da na jiha a Filato sun sa kwaɗo da makulle, ma'aikata sun juya zuwa gidajensu.
Kotun ɗaukaka ƙara mai zamanta a birnin tarayya Abuja, ta tanadi hukunci kan ƙarar da ke ƙalubalantar nasarar gwamna Caleb Mutfwang na jihar Plateau.
Tsohon Gwamnan jihar Filato, Simon Bako Lalong, ya ce har yanzun bai yanke hukuncin kan Muƙamin da zai runguma ba tsakanin Minista da Sanata bayan hukuncin Kotu.
Kotun ɗaukaka kara ta sanya ranar Asabar domin sauraron karar da ɗan takarar APC ya shigar yana mai kalubalantar nasarar Gwamna Celeb Mutfwang na jam'iyar PDP.
A zaman yanke hukunci ranar Talata, Kotun ɗaukaka kara ta yi na'am da hukuncin tsige mambobin majalisar wakilan tarayya uku na PDP daga jihar Filato.
Yayin da ake ci gaba da shari'ar kisan gillar Janar Alkali, lauya mai gabatar da kara, Simon Mom ya gabatar shaida a rubuce na Timothy da ake zargi a kisan.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da Ministan Ayyuka, Simon Bako Lalong a matsayin wanda ya lashe zaben Majalisar Tarayya a mazabar Plateau ta Kudu.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya karkashin Operation SAFE HAVEN (OPSH) sun yi gagarumin nasara kan yan ta'adda a samamen da suka kai Filato da Kaduna.
Jihar Plateau
Samu kari