Rikicin PDP
Jigon APC ya bayyana wasu abubuwa da ya hango sun faro a danbarwan siyasar jihar Ribas gabanin lamarin ya kai ga sauya shekar yan majalisar jiha 27 cikin 32.
Ana da labari Jam’iyyar PDP ta bukaci INEC ta sake wani zabe tun da ‘yan majalisan Ribas sun dawo APC, ta ce ‘yan majalisar dokokin jihar Ribas sun rasa kujerunsu.
Shirin tsige Gwamnan Ribas ya yi sanadiyyar da ‘yan majalisar dokoki suka sauya sheka zuwa APC. Kuma an ji matsayar Nyesom Wike a PDP a gwamnatin APC.
Takarar Atiku Abubakar a zabe mai zuwa ta na cikin hadari. Bode George ya ce a zaben 2027, babu wanda zai nemi tikitin jam’iyyar PDP sai mutanen yankin kudu.
Kungiyar Ijaw Nation Congress (INC) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya shiga tsakani kan rikicin siyasar da ke aukuwa a jihar Rivers.
Yan majalisar dokokin jihar Rivers na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) sun sanar da ficewarsu daga jam'iyyar zuwa jam'iyyar All Progressives Congress (APC).
Wasu mutanen Nyesom Wike sun fara watsi da shi a rikicin Ministan da sabon Gwamnan Ribas. Sabanin Siminalayi Fubara da uban gidansa ya raba kan ‘yan jam’iyyar PDP.
Jam'iyyar PDP ta fara farfaɗowa da nufin warware dukkan rigingimun cikin gida, ta umarci mambobinta su garzaya su janye kararrakin da suka shigar gaban kotu.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) reshen jihar Imo ta dakatar da shugabanta, Injiniya Charles Ugwu saboda zargin rashin biyayya da sauransu.
Rikicin PDP
Samu kari