Rikicin PDP
Mai magana da yawun bakin Atiku Abubakar a 2019, Segun Showunmi ya nuna zai dauki mataki domin ba zai juri yadda abubuwa suke cigaba da tafiya a PDP ba.
Watanni bayan sun aje aiki don goyon bayan Wike, kwamishinoni 9 sun tsallakematakin tantancewa a majalisar dokokin jihar Ribas domin mauda su kan mulki.
Kuskure aka yi wajen tsige 'yan majalisun PDP irinsu Timothy Datong (Riyom); Rimyat Nanbol (Langtang); Moses Sule (Mikang); Salome Waklek (Pankshin) a Filato.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu mahara da ake kyautata zaton ƴan daba ne sun lalata motar yakin neman zaben mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu.
Allen Sawore, tsohon mai taimakawa gwamnan jihar Ondo kan harkonin midiya ya sanar da ficewa daga babbar jam'iyyar adawa PDP saboda rigingimun cikin gida.
Tsohon kakakin kwamitin yaƙinin nema zaben shugaban ƙasa na PDP a 2023, Daniel Bwala ya ce zai ji daɗi idan Bola Tinubu ya masa tayin shiga gwamnatin APC.
Tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, ya yi magana kan tsarin jam'iyyun siyasan da yafi dacewa da dimokuradiyyar kasar nan.
Jiga-jigan PDP masu marawa Shugaba Bola Tinubu baya a Najeriya a maimakon Atiku. 'Yan siyasa irinsu Chimoroke Nnamani sun yi ta yabon Bola Tinubu har su ka bar PDP.
Babban Hadimin Atiku Abubakar a zaben 2023, ya ce ya koma goyon bayan Bola Tinubu, sai dai duk abin da zai faru ya faru. A cewarsa, zai iya barin PDP.
Rikicin PDP
Samu kari