Jihar Oyo
Hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana jin dadi yayin aiki da shi daga 2015 zuwa 2023 inda ya ce ya yi kuka lokacin karbar mukami a gwamantin.
Kungiyar CAN ta yi martani bayan wani Fasto a jihar Oyo ya ci zarafin wani Musulmi da matansa biyu saboda yanka rago kusa da cocinsa a ranar sallah.
Hukumar kiyaye hadura ta kasa ta fitar da rahoto kan haduran da aka yi a bikin sallah a Osun, Oyo da Ondo. Mutane 128 sun yi hadari, 13 sun rasu, 78 na asibiti
Watanni hudu bayan mutuwar tsohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, gwamnonin jihohin Kudu maso Yamma sun saka labule a Gidan Legas da ke Ikeja a jihar Legas.
Gwamna Seyi Makinde ya sanar da ɗaukacin al'ummar jihar Oyo cewa ya amince da shawarar sarakunan da ke da alhakin naɗa sabon Olubadan na ƙasar Ibadan.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yabawa Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo bisa nagartacceɓ shugabancin da ya ke yi wanda ya zama abin koyi ga ƴan ƙasa.
Yawanci ana yawan samun matsala tsakanin gwamnoni da kuma sarakuna da ke jiharsu wanda hakan ya ke kawo musu matsaloli a zabukan da ake gudanarwa.
Gwamnatin tarayya ta shigar da kara a gaban Kotun Koli a kan gwamnonin jihohin kasar nan 36 a kan zargin rashin da’a yayin gudanar da kananan hukumomi.
Rundunar sojojin Najeriya ta samu galaba kan wasu masu garkuwa da mutane dake cin kasuwarsu a Abuja da jihar Oyo. An kama mutane hudu ciki har da mata guda 2.
Jihar Oyo
Samu kari