Jihar Oyo
Kaddamar da Kotun shari’ar Musulunci a Oyo ya jawo cece-kuce; wasu sun nuna damuwa cewa za ta takura walwala da yanci, musamman ga wadanda ba Musulmai ba.
Yayin da wata kungiya ke shirin taro kan shari'ar Musulunci a Oyo, Ƙungiyar matasan Yarbawa ta yi fatali da shirin kafa kotunan Musulunci a yankinsu.
Tsohon mataimakin sufetan rundunar ƴan sanda na ƙasa, Bola Longe ya riga mu gidan gaskiya, ya rasu ne ranar Lahadi da ta gabata bayan fama da jinya.
Atiku Abubakar ya jajanta wa iyalai kan turmutsitsin da ya yi ajalin rayukan mutane a jihohin Najeriya, ya bukaci matakan tsaro don kare faruwar irin hakan a gaba.
Popoola Olukayode Joshua, tsohon dan takarar gwamna na NNPP a Oyo, na shirin komawa APC. Ganduje ya bukaci shiri tun wuri don tazarcen Tinubu da nasarar APC a 2027.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ce bai fara tunanin neman shugabancin Najeriya ba a yanzu, hankalinsa na kan sauke nauyin al'ummar jihar suka ɗora masa.
Rahotannin da ke shigo mana daga jihar Oyo sun nuna cewa an tafka asarar makudan kuɗi a gobarar da ta tashi a kasuwar sayar da kayan gayarn ababen hawa.
Shugaba Tinubu ya yi ta'aziyya ga iyalan da suka rasa yaransu a Ibadan, yana umartar hukumomi da su binciki lamarin da tabbatar da tsaron yara a taron jama'a.
'Yan sanda sun cafke tsohuwar matar sarkin Ife da wasu mutane 7 kan tashin hankali da ya faru a Ibadan, inda yara 35 suka mutu sannan 6 suka samu raunuka.
Jihar Oyo
Samu kari