Ogun
Jami'an rundunar yan sanda reshen jihar Ogun sun tabbatar da damke waus ma'aurat mata da miji bisa zargin siyar da jaririn su N50,000 ga wata mata da ake nema
Wata dalibar makarantar sakandare ta zuba guba a abincin wata mata da ta rene ta na tsawon shekaru bayan mutuwar mahaifanta. A yanzu dai 'yan sanda sun kama ta.
Rahotanni daga jihar Ogun sun tabbatar da cewa jmi'an tsaro mallakin gwamnatin jihar Ogun sun gano gawarwakin wasu mutum biyu mace da namiji a cikin mota .
Wata matar aure mai 'yaya uku a jihar Ogun, Kehinde, ta yiwa budurwar mijinta wanka da man fetur sannan ta cinna mata wuta kuma hakan yayi sanadiyar mutuwarta.
Kungiyar kare hakkin musulmai, MURIC ta nuna rashin amincewarta da hana sa niqabi ga matan musulmai da hukumar Jami’ar Noma ta Tarayya da ke Abeokuta, FUNAAB ta
Yanzu muke samun labarin hadarin mota da ya faru a jihar Ogun, inda aka ruwaito cewa, wasu mutane da yawa sun mutu bayan da motar ta fadi ta fashe ta kama da wu
Mowe - Wani tsohon dan shekara 78 mai suna Moshood Habibu, ya shiga komar yan sanda bisa laifin hallaka dan uwansa Salisu Surakatu kan rikicin fili a jihar Ogun
Wani mutum da ake zargi da fashi da makami mai suna Biodun Rasheed, wanda yayi shiga tamkar makiyayi yana fashi ya shiga hannun rundunar 'yan sandan jihar Ogun.
Wani farfesa a Jami’ar Obafemi Awolowo, Ile-Ife, Bioye Tajudeen Aluko ya kwatanta gwamnonin Najeriya a matsayin masu kwace filaye yayin jawabin da ya yi a Abeok
Ogun
Samu kari