Ogun
Fusatattun 'yan fansho na jihar Ogun a ranar Laraba sun rufe sakateriyar jihar inda ofishin gwamnan ya ke da zanga-zanga saboda kin biyansu kudinsu har N68b.
Wani mutum da a yanzu ba a gano ko wanene ba ya mutu yayin da ya ke yunkurin hako gawa a makabarta da ke Abeokuta, babban birnin jihar Ogun, Premium Times ta
Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun ta ci alwashin cewa, za ta gaggauta kamo 'yan bindigan da suka sace ma'aikatan kamfanin Obasanjo a jiya Labara 8 ga watan Satum
Miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da ma'aikata 3 na tsohon shugaban kasa Olusegn Obasanjo a wani kauye da ke Abeokuta, jihar Ogun a ranar Laraba, 8 ga wata.
Akalla mutane 25 ne ake fargabar sun mutu sakamakon barkewar cutar kwalara a Magboro, karamar hukumar Obafemi-Owode a jihar Ogun lamarin da ya haifar da tsoro.
Jim kadan bayan rasuwar mahaifinsa, gwamnan jihar Ogun ya gaggauta sauya mahaifinsa, inda ya ce shi yanzu da ne ga Obasanjo tsohon shugaban kasar Najeriya.
Jami’an hukumar ‘yan sanda sun kama mutane 4 da ake zargin suna da hannu da yiwa wani mai POS, Abiodun Odebunmi, fashin naira miliyan 4 kuma daga baya shekeshi.
Ogun - Wasu yan bindiga da ba'a gano ko suwaye ba sun sace ɗan tsohon sakataren kungiyar likitoci (NMA) a jihar Ogun, sun nemi iyalai sun tattaro miliyan N20m.
Abeokuta - Ministan lafiya, Osagie Ehanire, ya bayyana cewa zazzabin cizon sauro wato (Malaria) na kashe akalla mutum tara a kowace awa ɗaya a faɗin Najeriya.
Ogun
Samu kari