Ogun
Za a ji jam’iyyar APC ta dakatar da ‘Dan Majalisa saboda yana adawa da Gwamna a Ogun. Shugabannin Jam’iyyar APC a jihar suka dakatar da Dare Kadiri daga APC
Hukumar yaki da yiwa tattalin arziki zagon kasa (EFCC) ta kwamushe kakakin majalisar dokokin jihar Ogun, Olakunle Oluomo, Channels Tv ta ruwaito a yau dinnan.
A dai-dai lokacin da PDP ke gab da karɓan tsohon gwamnan Kano, Sanata Shekarau, a jihar Ogun, ɗan takarar da ya nemi tikitin gwamna ne ya fice daga jam'iyyar.
Abeokuta - Dubban mambobin jam'iyyar All Progressives Congress APC a ranar Juma'a sun sauya sheka zuwa jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Ogun.
Wata matashiyar yar kimanin shekara 23 a duniya ta sayar da jaririn da ta haifa tare da saurayin N600,000 a jihar Ogun, yan sanda sun kamata bayan samun labari.
Dan takarar shugaban kasa na Accord Party, AP, Farfesa Christopher Imumolen ya bayyana abin da suka tattauna da tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo, a A
Sanata Ibikunle Amosun ya shaidawa Duniya cewa murdiya aka yi domin APC ta cigaba da mulki a 2019, ya ce murdiya aka tafka har APC ta lashe zabe a jihar Ogun.
Tsohon mai neman takarar shugabancin kasa na jam'iyyar NNPP, Olufemi Ajadi Oguntayinbo, ya zama ɗan takarar gwamna na jam'iyyar a Jihar Ogun. Daily Trust ta gan
Wani da ake zargin dan kungiyar asiri ne ya harbi kansa a yayin da ya ke kokarin ciro masakar harsashi daga cikin wata bindiga kirar pistola a jihar Ogun. Janai
Ogun
Samu kari