Ogun
Kwamitin limamai da malaman addinin musulunci ta Jihar Ogun ta ce dole gwamnatoci a dukkan matakai su mayar da hankali kan ilimi da gina al'umma don kasar ta ci
Rundunar yan sandan Jihar Ogun, a ranar Alhamis ta bayyana cewa wanda ya yi wakar Zazu, Habib Okikiola wanda aka fi sani da Portable, ya kai kansa hedkwatar yan
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kutsa cocin 'Celestial Church-Christ, SBJ Oshofa a Wasimi, karamar hukumar Ewekoro na Jihar Ogun, sun sace masu
Kakakin ‘yan sandan ya ce mutane suna kiran lambar gaggawar ta rundunar suna nuna damuwa kan lafiyar ‘yan uwansu a Ijebu-Ode da kuma jihar baki daya a makon.
Tinubu na tare da gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, da takwaransa na jihar Kano, Umar Ganduje da kuma tsohon gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima a lokac
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, a ranar Larabar da ta gabata ya ce jam’iyyar APC mai mulki da PDP ba za su ci zaben 2023 ba, saboda ja
An sace 'yar takara a karkashin jam'iyyar APc da ke hararo yin wuf da tikitin mazabar Qua'an Pan ta kudu da ke jihar Filato a zaben 2023, Na'anyil Magdalene.
Rikici ya barke ranar Laraba a yankin Ibafo na jihar Ogun yayin da wani soja ya bindige abokin aikinsa a lokacin da ya yi arangama da wasu 'yan kungiyar asiri.
Gwamnan jihar Ogun ya garzaya babbar Sakatariyar jam'iyyar APC ta kasa da ke Abuja, ya gana da shugaba, Sanata Abdullahi Adamu, ya ki cewa komai bayan taron.
Ogun
Samu kari