Nyesom Wike
Reno Omokri ya bukaci yan Najeriya da su guji kiyayya da yada soyayya. Ya bayar da shawarar ne yayin da yake martani ga furucin Gumi kan ministan Abuja, Nyesom Wike.
Fasto Elijah Ayodele ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya kama Sheikh Ahmed Gumi saboda kalamansa kan ministan Abuja, Nyesom Wike a jiya Alhamis cikin karatunsa.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya magantu game da soyayyar da yake yi wa girki. Tsohon gwamnan na jihar Ribas ya ce yana alfahari da iya girki.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bai wa Sakataren hukumar FCDA sa'o'i 24 don samo tsarin da za a bi na biyan diyya yayin da ake shirin rushe masallacin Abuja.
Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, a matsayin shaidanin mutum kan tarban ambasadan Isra’ila a Najeriya a ofishinsa.
Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya ce maganar da Sheikh Ahmad Gumi ya yi na kiran Nyesom Wike da shaidani abu ne da ba za a amince da shi ba.
Nyesom Wike ya bayyana cewa baya adawa da addinin Musulunci a matsayinsa na ministan babban birnin tarayya. Ya fadi hakan ne a ranar Laraba, 18 ga Oktoba.
Nyesom Wike ya zauna da shugabannin majalisar babban masallacin Abuja a karkashin jagorancin Alhaji Yahaya Abubakar, ya ajiye maganar rusa filayen masallacin.
Tawagar gwamnonin G5 wanda ta kunshi tsoffin gwamnoni 4 da gwamna ɗaya mai ciki karƙashin Nyesom Wike, sun gana da shugaban ƙasa, Bola Tinubu a Villa
Nyesom Wike
Samu kari