Nyesom Wike
Ana jita-jita cewa 'yan majalisar dokoki za su tsige Gwamnan jihar Ribas. Ana zaune sai kwatsam aka ji wuta ta kama ci a majalisar dokokin jihar Ribas.
Mun kawo jerin wadanda su ka yi harin Aso Rock, amma a karshe sai ga shi Bola Tinubu ya ba su mukami. Bayan lashe zabe sai sabon shugaban kasa ya jawo wasu.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa bai taba dana sanin goyon bayan Tinuba ba kuma ya yi alwarin mara masa baya a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Kungiyar kare hakkin Musulmi ta MURIC ta bayyana cewa yawancin wadanda ke mayarwa Sheikh Ahmad Gumi kan Nyesom Wike basu duba zahirin gaskiya ba.
Nyesom Wike zai karbe filaye a kan haraji a Abuja, Nyesom Wike wanda shi ne sabon Minista ya aika gargadin biyan haraji ga mutanen Abuja tun da ya shiga ofis.
Mai fafutukar kafa kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya gargadi Sheikh Gumi kan kalamansa na nade-nade a wannan gwamnati inda ya ce malamin a yanzu ba shi da ta cewa.
Ministan Abuja ya dage wajen ganin yadda za a tara kudin shiga. Nyesom Wike ya na so a tabbatar da dokar haraji ta na aiki a Abuja, hakan zai kai mutane kurkuku.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya yi alkawarin cewa gwamnatin babban birnin tarayya Abuja za ta kammala aikin gyaran masallacin Abuja.
Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya Abuja, ya yi martani a kan zargin da ake yi cewa ya bai wa Isra’ila goyon bayan Najeriya a kan Falasdinu.
Nyesom Wike
Samu kari